Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

NDLEA reshen jihar Kano ta ƙone haramtattun ƙwayoyi kilo dubu 12.

Sojojin Najeriya sun ceto ɗalibai da malamai 10 da aka sace a Borno

An kama wasu mutum 7 da ake zargin ƙusoshin Boko-Haram ne a filin jirgin Katsina

Muna gargadin masu ba da kudi domin zama ministocin Tinubu ~ Ibrahim Kabir Masari

Muhammad Auwal SuleimanJuly 17, 20230

Mai ba wa shugaba Tinubu shawarwari kan lamuran siyasa Ibrahim Kabir Masari ya ce wasu ‘yan damfarar siyasa na karbar kudi daga hannun wasu da sunan za su sa shugaba Tinubu ya nada su Ministoci.

Read more

Shugaba Tinubu ya gargadi kasashen duniya kan sace wa Afirka albarkatun kasa

Muhammad Auwal SuleimanJuly 17, 20230

Ya yi gargadin ne a jawabin da ya gabatar a wurin taron shugabannin Afirka da aka yi a Nairobi babban birnin Kenya ranar Lahadi.

Read more

‘Yan majalisar tarayya sun mai da martani game da yin sama da fadi da biliyan 70

Muhammad Auwal SuleimanJuly 17, 20230

Ƴan Majalisar wakilan Najeriya sun fara mayar da martani dangane da sukar da ake musu ta warewa kansu Naira biliyan 70 daga cikin Naira biliyan 500 da suka amince wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu

Read more

Amfani da karfin soja ba zai kawo karshen ‘yan bindiga ba ~ Kashim Shettima

Muhammad Auwal SuleimanJuly 17, 20230

Mataimakin shugaban Nijeriya Kashim Shettima ya ce amfani da karfin soji kadai ba zai magance matsalar ‘yan bindiga da masu garkuwa da mutane ba

Read more

Tsohon gwamna Ganduje ya shawarci gwamnan Kano kan kalubalantar Tinubu

Muhammad Auwal SuleimanJuly 17, 20230

Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya shawarci, gwamna Abba Kabir Yusuf, bisa sukar shirin N500bn na tallafin Shugaba Tinubu domin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur.

Read more

KAROTA ta sami nasarar cafke wasu matasa 5 da ke sojan gona

Muhammad Auwal SuleimanJuly 17, 20230

Shugaban Hukumar KAROTA Engr. Faisal Mahmud Kabir ne ya bayyana haka a yau ta cikin wata sanarwa da Kakakin Hukumar ta KAROTA Nabilusi Abubakar Kofar Nai’sa ya sanya wa hannu kuma ya aikowa muhasa radiyo.

Read more

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya kawo ziyara jihar Kano

Muhammad Auwal SuleimanJuly 16, 20230

A yau ne Gwamnan jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya karɓi baƙuncin Mataimakin Shugaban Ƙasa Alhaji Kashim Shettima.

Kashim Shettima ya ziyarci Kano ne domin kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan marigayi dattijon jihar Alhaji Abubakar Imam Galadanchi.

Read more

An kwantar da firaministan Isra’ila a asibiti saboda rashin wadataccen ruwa a jikinsa

Muhammad Auwal SuleimanJuly 16, 20230

Firaministan Isra`ila Benjamin Netanyahu ya shafe daren da ya gabata a asibiti, a dalilin abin da aka ce rashin isasshen ruwa a jiki.

Read more

Shugaban Najeriya ya bukaci shuwagabannin Afirka su mutunta Dimokradiyya

Muhammad Auwal SuleimanJuly 16, 20230

Shugaba Bola Tinubu ya yi kira ga ɗaukacin shugabannin Afrika da su mutunta ƴancin dimokuraɗiyya da doka-da-oda da kuma wanzuwar siyasa.

Read more

Gwamnatin Najeriya ta ba da kasonta na kasafin kudi na Kungiyar Tarayyar Afirka

Muhammad Auwal SuleimanJuly 16, 20230

Gwamnatin Tarayya ta sauke nauyin da ya rataya a wuyanta na bayar da kasonta ga kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta hanyar ba da cikakken kudin gudummuwarta na shekarar 2023 baki daya.

Read more

Posts navigation

1 … 222 … 277
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama