Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Shettima ya tafi Angola domin wakiltar Tinubu a taron AU

An murƙushe yunƙurin sojoji na yin bore a Nijar – Gwamnati

Gwamnatin Kwara ta haɗa mutum 146 da aka sace a Woro da iyalansu

Hakimin Kuraye Ya Faɗi Dalilinsa Na Daura Auren Mai HIV

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 20, 20230

Hakimin  Kuraye da ke ƙaramar hukumar Charanchi a jihar Katsina,  Alhaji Abubakar Abdullahi Ahmadu, ya magantu game da tuɓe shi da sarautarsa da aka yi

Read more

Hotuna: An Sake Karrama Matashin da Ya Tsinci Naira Miliyan 15 a Kano

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 20, 20230

A cigaba da jinjina wa matashin nan mai suna Auwalu Salihu, da ya tsinci kudi kimanin Naira miliyan sha biyar kuma ya mayarwa da mai shi.

Read more

Afirka Na da Arziƙin Ciyar da Duniya Gaba ~ Shugaba Tinubu

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 20, 20230

A yayin da aka cigaba da taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 78, shugaba Bila Ahmad Tinubu ya gabatar da jawabinsa a zauren Majalisar.

Read more

Zaɓe: Atiku da Obi sun Garzaya Kotun Koli

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 20, 20230

Alhaji Abubakar Atiku, ya bukaci kotun koli ta soke hukuncin da kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa (PEPC) ta yanke,

Read more

Kare Rayuka Da Dukiyoyi Hakki Ne Na Gwamnati – Dantiye

Halima DjimraoSeptember 19, 20230

Kwamishinan yaɗa labarai Baba Halilu Ɗantiye ya ƙara jaddada ƙudirin gwamnati na tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a jihar Kano.

Read more

Atiku Abubakar Ya Daukaka Karar Zabe

Halima DjimraoSeptember 19, 20230

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkashin jam’iyyar PDP a zaɓen da ya gabata, Atiku Abubakar, ya ɗaukaka ƙara zuwa kotun daga ke sai Allah-Ya-isa

Read more

Za A Yaƙi HIV/AIDS Gadan-Gadan A Kano

Halima DjimraoSeptember 19, 20230

Ana shirye-shiryen ƙara yawan kuɗaɗen yaƙi da cutar  HIV/AIDS mai karya garkuwar jikin Ɗan Adam a jihar Kano,

Read more

Kotu ta ayyana ranar da za ta yi hukunci kan zaben gwamnan Kano

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 19, 20230

Kotun sauraron kararrakin zabe ta ayyana ranar Laraba, 20 ga watan Satumba domin yanke hukuncin shari’ar kan kujerar Gwamnan Kano.

Read more

Ba A Ɗage Dokar Haramta Wa Ƴan Najeriya Biza Ba

Halima DjimraoSeptember 17, 20230

Haɗaɗɗiyar Daular Ƙasashen Larabawa ta ƙaryata iƙirarin da gwamnatin Najeriya tayi cewa ta janye dokarta da ta haramta bai wa ƴan Najeriya  bizar shiga ƙasar.

Read more

Hotuna: Yadda Aka Yi Jana’izar Alhaji Sani Abdussalam Gwarzo

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 16, 20230

Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya samu halartar jana’izar Alhaji Sani Abdussalam Gwarzo, yaya a wurin mataimakin gwamnan jihar, Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo.

Read more

Posts navigation

1 … 222 … 295
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama