Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Shettima ya tafi Angola domin wakiltar Tinubu a taron AU

An murƙushe yunƙurin sojoji na yin bore a Nijar – Gwamnati

Gwamnatin Kwara ta haɗa mutum 146 da aka sace a Woro da iyalansu

Gwamnan Kano Ya Jinjina Wa Wani Matashi

Halima DjimraoSeptember 7, 20230

Bayan Yusuf ya mayar da waɗannan kuɗaɗe ne kuma, gwamnan jihar Kano ya buƙaci ganawa da shi domin miƙa masa godiyarsa bisa gaskiyar da ya nuna tare da neman sauran matasa su yi koyi da shi.

Read more

Kano: Wasu matasa sun nuna bajinta a fannin ƙere-ƙere

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 6, 20230

Wasu matasa masu fiƙira sun samar da na’urar sarrafa rediyo da aka fi sani da transmitter da sinadarin iskar gas daga haidirojin, abin ban ruwa a gonaki da sauransu a ƙarƙashin wata horaswa da CITAD ta gudanar.

Read more

Za mu cigaba da gurgunta al’amuran yau-da-kullum a Najeriya ~ NLC

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 6, 20230

Ma’aikata daga kowane ɓangare a ƙasar nan a ciki har ma’aikatan wutar lantarki da na kiwon lafiya sun fara yajin aikin gargaɗi saboda raɗadin tsadar rayuwar da cire tallafin man fetur ya haifar.

Read more

Hukumar DSS sun bankado wani shiri na tada-zaune-tsaye a Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 4, 20230

Mai magana da yawun Hukumar DSS ta jami’an tsaron farin kaya, Dokta Peter Afunanya ya fitar da sanarwar cewa sun gano wasu mutane a sassan Najeriya daban-daban

Read more

Gabon: An rantsar da jagoran mulkin soji a matsayin shugaban kasa na riko

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 4, 20230

A yau ne ake shirin rantsar da sojan da zai jagoranci ƙasar Gabon a matsayin shugaban rikon kwarya, bayan juyin mulkin kasar a makon da ya gabata, inda zai rike ikon kasar na wani lokaci da ba a bayyana ba bayan hambarar da daular Bongo na kasar shekaru 55.

Read more

Sarkin Kano 14 ya ce ba Tinubu ne ya kawo matsin rayuwar da ake ciki ba

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 4, 20230

Sarkin Kano na 14, Muhammadu Sanusi II ya ce gwamnatin da ta gabata ce ta jefa ‘yan Nijeriya cikin matsin tattalin arzikin da ake ciki a yanzu.

Read more

Ba a taɓa yaƙi da cin hanci kamar yadda gwamnatina ta yi ba ~ Buhari

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 4, 20230

Tsohon shugaban ƙasar nan Mahamadu Buhari ya yaba wa gwamnatinsa game da irin rawar da ta taka wajen kare ƙasar daga bala’in cin hanci. 

Read more

Shugaba Tinubu yana halartar taron G-20 a ƙasar India

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 4, 20230

Najeriya ta fara tattaunawa da ɓangarori da dama don duba yiwuwar shiga ƙungiyar kasashen G20 masu ci gaban tattalin arziki a duniya.

Read more

Hukumar KAROTA ta cafke jabun magani na fiye da Naira miliyan 50

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 3, 20230

Hukumar kula da Zirga-zirga Ababen Hawa ta jihar Kano KAROTA ta sami nasarar cafke jabun magani na fiye da Naira miliyan 50.

Read more

Shugaba Tinubu ya umarci dukkan jakadun Najeriya su dawo gida

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 3, 20230

Ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar ne ya fadi hakan a jiya Asabar a cikin wata sanarwa da babban hadiminsa kan yada labarai da hulda da jama’a, Alkasim Abdulkadir, ya tabbatar da cewa an kira dukkanin Jakadun Najeriya su dawo gida.

Read more

Posts navigation

1 … 225 … 295
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama