Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

NDLEA reshen jihar Kano ta ƙone haramtattun ƙwayoyi kilo dubu 12.

Sojojin Najeriya sun ceto ɗalibai da malamai 10 da aka sace a Borno

An kama wasu mutum 7 da ake zargin ƙusoshin Boko-Haram ne a filin jirgin Katsina

Tsahon gwamnan Kano, Ganduje, ya mayar da martani game da zargin bidiyon Dala

Muhammad Auwal SuleimanJuly 6, 20230

Gandujen ya ayyana sammacin da aka aike masa na bayyana a gaban hukumar Karɓar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa a matsayin siyasa.

Read more

Mutane miliyan 10 sun yi rejistar sabon shafin sada zumunta na “Threads” ~ Zuckerberg

Muhammad Auwal SuleimanJuly 6, 20230

Kamfanin Meta wanda shi ne mamallakin Facebook da Instagram, ya kaddamar da manhajar sabon shafin sada zumunta da muhawara, mai suna ‘Threads’ a matsayin kishiya ga Twitter.

Read more

Wata mata mai juna biyu ta rasa ranta a wani asibiti a jihar Nassarawa

Muhammad Auwal SuleimanJuly 6, 20230

Rahotanni daga jihar Nassarawa na nuni da yadda wata mata mai juna biyu ta rasa ranta saboda rashin likitan da zai duba ta a asibiti.

Read more

A kwai yuwuwar jihohi 14 da yankuna 31 su fuskanci ambaliyar ruwa ~ NEMA

Muhammad Auwal SuleimanJuly 6, 20230

Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA) ta zayyana jihohi 14 da yankuna 31 da ka iya fuskantar mamakon ruwan sama mai karfin gaske wanda zai iya haifar da ambaliyar ruwa daga ranar 4 zuwa 8 ga watan Yuli.

Read more

Na tabbatar da sahihancin bidiyon Dalar tsohon gwamna Ganduje ~ Muhyi Magaji Rimin Gado

Muhammad Auwal SuleimanJuly 6, 20230

Hukumar karbar Korafe-Korafe da Yaki da Rashawa ta Jihar Kano (PCACC), ta ce binciken kwakwaf din da aka gudanar ya nuna bidiyon Dalar da ake zargin tsohon gwamnan Jihar, Abdullahi Umar Ganduje da karbar na goro gaskiya ne.

Read more

Majalisar wakilai ta dakatar da hukumar JAMB daga janye sakamakon wata daliba

Muhammad Auwal SuleimanJuly 6, 20230

Majalisar wakilai ta tsoma baki cikin batun zargin da hukumar shirya jarabawar share fagen shiga jami’a (JAMB) ta yi wa wata daliba mai suna Mmesoma Ejikeme

Read more

Kungiyar Likitocin Masu Neman Kwarewa sun sake yi wa gwamnatin Najeriya barazana

Muhammad Auwal SuleimanJuly 6, 20230

Kungiyar Likitocin Masu Neman Kwarewa da ke aiki a asibitocin gwamnati sun bai wa gwamnatin kasar nan wa’adin mako biyu da ta cika musu alkawuran da ta daukar musu game da jarjejeniyar da suka cimma a baya.

Read more

Wasu matasa 7 sun shiga komar rundunar ‘yan sandan jihar Kano

Muhammad Auwal SuleimanJuly 5, 20230

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano, ta bakin kakakin rundunar  DSP Haruna Kiyawa, ya bayyana yadda rundunar ta yi nasarar kama wasu mutane bakwai daga cikin gungun ‘yan daba 2 da ke zargi

Read more

Gwamnan Kano ya nada sabbin masu ba shi shawara ta musamman guda shida

Muhammad Auwal SuleimanJuly 5, 20230

Gwamnan Jihar Kano, Engr. Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin sababbin shuwagabannin hukumomin KAROTA, REMASAB da REDIYON KANO da kuma wasu da za su shiga cikin masu bada shawarwari na musamman a gwamantinsa.

Read more

Gwamnatin Najeriya za ta rage kashi 20% na magungunan da ake shigo da su kasar nan

Muhammad Auwal SuleimanJuly 5, 20230

Gwamnatin Najeriya ta ce za ta rage shigo da magunguna cikin ƙasar daga kashi 60 zuwa kashi 40 cikin 100 domin bunkasa harkar sarrafa magunguna a cikin gida.

Read more

Posts navigation

1 … 226 … 277
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama