Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

NDLEA reshen jihar Kano ta ƙone haramtattun ƙwayoyi kilo dubu 12.

Sojojin Najeriya sun ceto ɗalibai da malamai 10 da aka sace a Borno

An kama wasu mutum 7 da ake zargin ƙusoshin Boko-Haram ne a filin jirgin Katsina

Ma’aikatan Muhasa Sun Sami Horo Na Musamman a Wani Mataki Na Fara Sashen Talabijin

Muhammad Auwal SuleimanJuly 3, 20230

A shirye shiryen bude gidan television na Muhasa, wasu daga cikin ma’aikatan wannan gida sun samu horo na musanman kan sannin makamar aiki a bangaren bidiyo.

Read more

Wani harin Isra’ilawa ya yi sanadiyyar mutuwar Falasdinawa 3 da jikkata 20

Muhammad Auwal SuleimanJuly 3, 20230

Hukomomin lafiya na kasar Falasdin sun ce akalla Falasdinawa uku aka kashe tare da jikkata wasu sama da 20 a hare-hare ta sama da dakarun Isra’ila suka ƙaddamar kan sansanin ‘yan gudun hijira a yankin jenin da ke Gabar Yamma da Kogin Jordan da ke ƙarƙashin mamaye.

Read more

Senegal: Jagoran ‘Yan Adawa, Ousmane Sonko, ya umarci magoyan bayansa su fito zanga-zanga

Muhammad Auwal SuleimanJuly 3, 20230

Jagoran ‘yan adawa a Senegal, Ousmane Sonko ya buƙaci ‘yan kasa su fito kwansu da kwarkwata sun yi zanga-zangar adawa da manufar shugaba Macky Sall ta neman takara a karo na uku.

Read more

Gwamnan Jihar Neja Ya Sauke Shugaban Hukumar Zabe Na Jihar

Muhammad Auwal SuleimanJuly 3, 20230

Gwamnan jihar Neja, Umaru Bago  ya sauke shuwagabannin hukuman zaɓe mai zaman kanta ta jihar.

Sakataren gwamnatin jihar ta Neja, Alhaji Abubakar Usman ne ya bayyana hakan a garin Minna a jiya.

Read more

JAMB ta janye sakamakon wata daliba da ta yi wa kanta aringizon maki

Muhammad Auwal SuleimanJuly 3, 20230

Hukumar Shirya Jarrabawar Shiga Jami’a (JAMB) ta janye sakamakon wata daliba mai suna, Mmesoma Ejikeme, wacce ta zana jarrabawar shiga jami’a saboda yi wa kanta aringizon maki.

Read more

Hukumar Alhazan Najeriya ta ce alhazai 13 ne suka mutu a kasar Saudiyya

Muhammad Auwal SuleimanJuly 3, 20230

Hukumar Alhazan Najeriya ta ce alhazai, 41,632 suka kamu da rashin lafiya a kasar Saudiyya

Read more

Mun yi nasarar dawo da motocin shara 12 da suka bata lokacin Ganduje ~ Barr. Muhuyi Magaji Rimin Gado

Muhammad Auwal SuleimanJuly 3, 20230

Hukumar karɓar korafe-korafe da hana cin hanci da rashawa ta jihar kano karkashin jagorancin Barr. Muhuyi Magaji Rimin Gado ta kwato wasu motocin kwashe shara guda goma 12 mallakin gwamnatin jiha.

Read more

Gwamnan Kano Ya Tabbatar da Shirinsa Na Kammala Gyaran Asibitin Yara Na Hasiya Bayero

Muhammad Auwal SuleimanJuly 3, 20230

Ginin asibitin yana daya daga cikin gine-ginen da gwamnatin jihar nan ta kwato daga hannun wanda gwamnatin Abdullahi Ganduje ta mallakawa.

Read more

Fadar gwamnatin Najeriya ta yi watsi da rahoton Kungiyar Tarayyar Turai Kan zaben 2023

Muhammad Auwal SuleimanJuly 3, 20230

Fadar shugaban Nijeriya ta yi fatali da wani rahoto da kungiyar Tarayyar Turai, EU, ta fitar da ke nuni da cewa akwai kura-kurai a zaben kasar nan da aka yi na

Read more

Kasar Saudiyya ta kame mutane fiye da 17,600 da suka yi kokarin yin aikin hajjin bana ba bisa ka’ida ba

Muhammad Auwal SuleimanJuly 2, 20230

Shugaban kwamitin tsaro na aikin hajjin bana Lt. Gen. Muhammad Al Bassami ne ya bayyana hakan ga manema labarai, inda ya ce, dagacikin waɗan da aka kamadɗin, 9,509 ne suka saɓa ka’idar bizar aiki da ta zaman ƙasar.

Read more

Posts navigation

1 … 227 … 277
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama