Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

NDLEA reshen jihar Kano ta ƙone haramtattun ƙwayoyi kilo dubu 12.

Sojojin Najeriya sun ceto ɗalibai da malamai 10 da aka sace a Borno

An kama wasu mutum 7 da ake zargin ƙusoshin Boko-Haram ne a filin jirgin Katsina

Mun shirya tsaf, shugaban kasa muke jira ~ Alhaji Nasiru Kwarra

Muhammad Auwal SuleimanJuly 8, 20230

Hukumar kidayar jama’a ta kasa ta tabbatar da cewa nan bada jimawa ba shugaba Bola Ahmad Tinubu zai sanar da sabuwar ranar da za a gudanar da aikin kidaya da yiwa gidaje rijista na 2023.

Read more

Zamfara: Dakarun Sojin Najeriya sun yi musayar wuta da wasu ‘yan bindiga

Muhammad Auwal SuleimanJuly 8, 20230

Dakarun rundunar Operation Hadarin Daji sun samu nasarar ceto mutane 24 da aka yi garkuwa da su a Kabugu Lamba da ke karamar hukumar Maru ta jahar Zamfara

Read more

Uwar gidan shugaban kasar Najeriya, Oluremi Tinubu, Ta Sanar da Shirinta Na Farfado da Rayuwar Iyali

Muhammad Auwal SuleimanJuly 8, 20230

Uwargidan shugaban kasar nan ta ce al`ummar Najeriya za su amfana daga fa`idar shirin farfado da rayuwar iyali da ta kirkiro da shi Mai dakin shugaban kasar Sanata Oluremi Tinub

Read more

Wata Babbar Kotu Ta Shiga Tsakanin Tsohon Gwamnan Kano, Ganduje da Muhyi Magaji

Muhammad Auwal SuleimanJuly 8, 20230

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a nan Jihar Kano, ta hana gayyata ko kama tsohon gwamnan jihar Abdullahi Umar Ganduje domin bincikarsa kan zargin karbar cin hanci da rashawa.

Read more

Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu Zai Halarci Taron Kungiyar ECOWAS Karo Na 63

Muhammad Auwal SuleimanJuly 8, 20230

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu Zai Halarci Taron Kungiyar ECOWAS Karo Na 63

Read more

Yan Najeriya na kan gaba-gaba wajen sauke sabuwar manhajar Threads

Muhammad Auwal SuleimanJuly 7, 20230

Jim kadan bayan saukar sabuwar manhajar Threads da zafinta, ‘yan Nijeriya sun kasance a gaba-gaba wajen yin maraba da wannan dandali.

Read more

Sojojin Najeriya sun yi arangama da ‘yan ta’addan Boko Haram da ISWAP

Muhammad Auwal SuleimanJuly 7, 20230

Sojojin Najeriya da ke rundunar tsaro ta Operation Hadin Kai sun harbe wasu ’yan ta’addan Boko Haram da ISWAP da ke kokarin tsallakowa Najeriya daga Jamhuriyar Kamaru.

Read more

Barkewar cutar mashako a birnin tarayya Abuja ya sanya mahukunta daukar mataki

Muhammad Auwal SuleimanJuly 7, 20230

Cibiyar yaki da cutuka masu yaduwa ta Najeriya ta ce an samu barkewar cutar mashako (Dphtheria) a babban birnin kasar Abuja, bayan da wani yaro mai shekara hudu ya rasu.

Read more

Gwamnan jihar Zamfara ya rage yawan ma’aikatun jihar daga 28 zuwa 16

Muhammad Auwal SuleimanJuly 7, 20230

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya rattaba hannu kan rage ma’aikatun gwamnatin jihar daga 28 zuwa 16, don Farfado da tattalin arzikin Jihar.

Read more

Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da nadin cif-joji mace ta farko a tarihin Kano

Muhammad Auwal SuleimanJuly 7, 20230

Wannan naɗi nata ya biyo bayan aikewa da sunanta da gwamna Engr. Abba Kabir Yusuf ya yi a cikin wata wasika ga majalisar dokokin jihar Kano wanda shugaban majalisar, Ismail Falgore, ya karanta ta a gaban majalisar a jiya.

Read more

Posts navigation

1 … 225 … 277
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama