Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

An harbe ɗan bindiga a rukunin gidajen sojoji a Abuja

Abba kaɗai ke da takarar kai-tsaye a Kano —APC

INEC ta mayar da sunan David Mark matsayin shugaban ADC a shafinta

Shugaban Najeriya Ya Nada Sabuwar Babbar Akanta Janar Ta Ƙasa

Muhammad Auwal SuleimanMay 20, 20230

Wata sanarwa da Darektan sadarwa a ofishin Ma’aikatan Gwamnatin Tarayya Mohammad Abdullahi Ahmed ya fitar a ranar Juma’a ce ta sanar da nadin Oluwatoyin.

Read more

Wata Jiha a Amurka Ta Haramta ‘Yan Jihar Amfani da Manhajar TikTok

Muhammad Auwal SuleimanMay 18, 20230

Gwamnan jihar Montana, Greg Gianforte a ranar Laraba ya rattaba hannu kan wata doka ta haramta amfani da Manhajar TikTok mallakar kasar China a jihar.

Read more

Jihar Ribas: ‘Yan Sanda Sun Tabbatar Yin Garkuwa Da ‘Yan Hidimar Kasa

Muhammad Auwal SuleimanMay 18, 20230

Rundunar ‘yansandan jihar Ribas ta tabbatar da sace wasu ‘yan hidimar kasa (NYSC) wadanda har yanzu ba a tantance adadinsu ba akan titin Gabashi zuwa Yammaci (East-West) da ke jihar Ribas.

Read more

NUC Ta Bankado Wasu Haramtattun Jami’o’in 49 a Nijeriya 

Muhammad Auwal SuleimanMay 18, 20230

Hukumar kula da jami’o’in ƙasar nan (NUC) ta tona asirin wasu jami’oi 49 na kasar masu ba da takardar shaidar kammala Digiri na farko ba bisa ƙa’ida ba.

Read more

Jihar Fulato: Mutane 85 Sun Sun Mutu a Rikicin Makiyaya da Manoma

Muhammad Auwal SuleimanMay 18, 20230

Mahukunta sun tabbatar da mutuwar mutane 85 cikin kwanaki da aka kwashe ana rikici tsakanin makiyaya da manoma a jihar Filato da ke Arewa Maso Tsakiyar ƙasar nan.

Read more

Ƙasar Angola Ta Ƙwace Matsayin Najeriya Wajen Fitar da Gangar Mai a Afirka

Muhammad Auwal SuleimanMay 17, 20230

Adadin danyen man da Najeriya ke hakowa ya ragu zuwa ganga dubu dari 9 da 99 a kowace rana a watan Afrilu, lamarin da y aba wa Angola damar shiga gaban Najeriya.

Read more

Borno: NNPC Ta Sha Alwashin Cigaba da Laluben Ɗanyen Man Fetur

Muhammad Auwal SuleimanMay 17, 20230

Kanfanin zai koma Maidugurin ne a  cikin mako mai zuwa bayan shekaru 5 da dakatar da aikin sakamakon mummunan ayyukan kungiyoyin ‘yan ta’adda.

Read more

Mun Bar Kundi Ga Sabuwar Gwamnati Kan Cire Tallafin Mai – Boss Mustapha

Muhammad Auwal SuleimanMay 16, 20230

Gwamnatin Najeriya ta ce ta tsara wani kundi da zai taimakawa sabuwar gwamnati ta Bola Tinubu, kan yadda za ta cire tallafin mai ba tare da wata matsala ba.

Read more

Girka Abinci: Wata ‘Yar Nijeriya Na Shrin Kafa Tarihi a Duniya

Muhammad Auwal SuleimanMay 15, 20230

Ya zuwa safiyar wannan rana ta Litinin da misalin karfe 08:32 na safe, Hilda Bassey, wacce aka fi sani da Hilda Baci, ta shafe awanni 88 da minti 32 tana girki.

Read more

NERC Ta Saka Doka Ga Kamfanonin Raba Wutar Lantarki a Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanMay 15, 20230

Hukumar kula da wutar lantarki ta ƙasa NERC, ta hana kamfanonin rarraba wuta wato DisCos, karɓar kuɗaɗe daga hannun kwastomomin da aka yankewa wuta.

Read more

Posts navigation

1 … 233 … 261
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama