Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Zulum ya bayyana Gubio a matsayin wanda ya fi so ya gaje shi

Kotu a Kano ta rufe gidan mai da gidajen wanka da wajen siyar da nama saboda karya dokar muhalli.

Najeriya: Majalisar Wakilai Ta Ƙasa Ta Tsawaita Wa’adin Ba Wa Likitoci Lasisi

Muhammad Auwal SuleimanApril 11, 20230

Ƙungiyar likitoci masu neman ƙwarewa a Najeriya ta soki ƙudurin da Majalisar wakilan ƙasar nan ta gabatar da ke neman tilasta wa likitoci yin aikin shekaru biyar kafin samun lasisi fara yin aiki

Read more

Gwamnatin jihar Bauchi Ta Gargaɗi Malamai Kan Kalaman Tunzura Jama’a

Muhammad Auwal SuleimanApril 11, 20230

Sakataren gwamnatin jihar, malam Ibrahim Kashim ne ya yi wannan gargadin yayin da yake zantawa da manema labarai sakamakon taron kwamitin tsaro na jihar da suka gudanar a jiya litinin.

Read more

Hukumar Kidaya ta Kasa ta Musanta Zargin Saka Addini Cikin Ayyukanta

Muhammad Auwal SuleimanApril 11, 20230

Hukumar kidaya ta kasa reshen Jahar kano ta musanta batun sanya addini ko kabilanci acikin jerin tambayoyin da za tayiwa mutane a lokutan kidayar yan nijeriya da aka shirya yi a wata mayun nan mai zuwa .

Read more

Ribas: An Cafke Ɗan Sandan da Ya Zabga Wa Wani Mai Mota Mari

Muhammad Auwal SuleimanApril 11, 20230

Rundunar ‘yan sandan Nijeriya ta tabbatar da kama wani sanda da aka gani a bidiyo yana cin zarafin wani mai mota.

Read more

Nassarawa: ‘Yan Vigilante Sun Cafke Wasu Masu Garkuwa da Mutane 6

Muhammad Auwal SuleimanApril 11, 20230

Wasu ‘yan ƙungiyar sa-kai ta ƙasa a jihar Nassarawa sun yi nasarar kama mutane shida da ake zargi masu garkuwa da mutane ne a maɓoyarsu.

Read more

Kano: Majalisar Dokoki Ta Tabbatar da Ƙudurin Kafa Masarautu ta 2019

Muhammad Auwal SuleimanApril 11, 20230

Majalisar Dokoki Ta Jihar Kano ta Tabbatar da Ƙuduri Kafa Masarautu ta shekarar 2019 da aka yi wa kwaskwarima a matsayin doka a yayin zaman da majalisar a ƙarƙashin jag

Read more

Ƙasar Nijar: Ana Cigaba da Samun Safarar Ƙwayoyi daga Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanApril 10, 20230

Hukumomi a Jamhuriyar Nijar sun bayyana damuwarsu kan ƙaruwar fasa-ƙwaurin miyagun ƙwayoyi a tsakanin iyakokin ƙasarta da Najeriya da kuma Jamhuriyar Benin.

Read more

‘Yan Bindiga a Jihar Zamfara Sun Rage Kuɗin Fansar da Suka Ayyana da Fari

Muhammad Auwal SuleimanApril 10, 20230

A karshe ‘yan bindigan da suka yi garkuwa da mutane 85 a ƙauyen Wanzamai da ke cikin ƙaramar hukumar Tsafe a jihar Zamfara sun amince su karɓi Naira 20,000 kan duk mutum ɗaya.

Read more

Yobe: Gwamnatin Jihar Ta Ware Naira Miliyan 103 Domin Ciyarwa a Jihar

Muhammad Auwal SuleimanApril 10, 20230

Gwamnatin Yobe ta ware Naira miliyan 103 domin ciyar da marasa galihu da kuma kula da malamai masu wa’azi a lokacin azumin watan Ramadan na bana a jihar.

Read more

Ƙasar Birtaniya Ta Ayyana Najeriya Cikin Ƙasashen Masu Rauni a Ɓangaren Lafiya

Muhammad Auwal SuleimanApril 10, 20230

Kasar Burtaniya ta sanya Najeriya cikin jerin ƙasashen da bai kamata a rika ɗaukar ma’aikatan kiwon lafiya da walwalar jama’a aiki ba.

Read more

Posts navigation

1 … 240 … 260
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama