Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

NDLEA reshen jihar Kano ta ƙone haramtattun ƙwayoyi kilo dubu 12.

Sojojin Najeriya sun ceto ɗalibai da malamai 10 da aka sace a Borno

An kama wasu mutum 7 da ake zargin ƙusoshin Boko-Haram ne a filin jirgin Katsina

Kasar Sin da Amurka Sun Amince da Kawo Karshen Zaman Doya da Manja da Suke Yi

Muhammad Auwal SuleimanJune 6, 20230

Ƙasar China da Amurka sun yi tsokaci kan ci gaban da aka samu wajen amincewa su ci gaba da hulɗa a tsakaninsu bayan kwashe wasu lokuta suna zaman doya da manja.

Read more

Kano: Tsohon kwamishinan Yada Labarai Ya Musanta Batun Sayar da Asibitin Asiya Bayero

Muhammad Auwal SuleimanJune 6, 20230

Gwamnatin Kano da ta shuɗe ta mayar da martani game da zargin sayar da Asibitin Asiya Bayero wanda gwamnati mai ci ta Abba Kabir Yusuf ta ce ta ƙwace a yan kwanakin nan.

Read more

Kotu Ta Dakatar da EFCC, ICPC, DSS daga Cafke Tsohon gwamna Abdul’aziz Yari

Muhammad Auwal SuleimanJune 6, 20230

Babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta dakatar da hukomomin EFCC, ICPC da DSS, daga tsare tsohon gwamnan jihar Zamfara Abdul’aziz Yari, har sai kotun ta yi nazari kan takardar koken da hukumomin suka shigar a gabanta.

Read more

Gwamnan Kano Ya Buƙaci Maniyyatan Jihar Su Kasance Masu Da’a a Kasa Mai Tsarki

Muhammad Auwal SuleimanJune 5, 20230

Gwamnan jahar kano Abba kabir Yusif yayi kira ga mahajjatan farko da su kasance masu yin da”ah ga dokokin saudiya yayin da suke gabatar da aikin hajji bana , tare da yiwa jahar kano da kuma kasa addu’a

Read more

Rusau: Gwamnatin Kano Ta Rushe Wani Gini Dake Daula Otel

Muhammad Auwal SuleimanJune 4, 20230

Sabon gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya cigaba da abin da ya yi alkawari na karbe filaye gwamnati da aka yi gine-gine a kan su. A daren Lahadin nan, labari ya zo daga gidan rediyon Freedom cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta ruguza gini da aka yi a otel da ake kira da Daula.

Read more

Tallafin Mai: Kungiyar Ma’aikatan Lantarki ta Najeriya Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki

Muhammad Auwal SuleimanJune 4, 20230

Ƙungiyar ma’aikatan wutar lantarki ta Najeriya ta ce za ta tsunduma yajin aiki bayan cire tallafin man fetur da gwamnatin ta yi lamarin da ta ce ya haifar da ƙaruwar hauhawar farashin kayyaki a ƙasar.

Read more

SABUWAR GWAMNATIN JIHAR KANO TA FARA RUSAU A UNGUWAR NASSARAWA GRA

Muhammad Auwal SuleimanJune 4, 20230

SABUWAR GWAMNATIN JIHAR KANO TA FARA RUSAU

Read more

Gwamnatin Kano ta Haramta Manna Fastocin ‘yan Takara, Tallace-tallace a Jikin Bango

Muhammad Auwal SuleimanJune 3, 20230

Gwamnatin jihar Kano ta haramta manna fastoci na siyasa da na tallace-tallace a jikin gine-ginen gwamnati da na masu zaman-kansu a faɗin jihar.

Read more

Shugaban kasa ya ba da umarnin bayar da tallafi domin rage talauci ga ‘yan Nigeriya

Muhammad Auwal SuleimanJune 3, 20230

Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarnin bayar da tallafi domin rage wa ’yan Najeriya radadin cire tallafin mai da Gwamnatin Tarayya ta yi.

Read more

Gwamnatin Jihar Kano Ta Rushe Wasu Gine-gine a Unguwar Nassarawa

Muhammad Auwal SuleimanJune 3, 20230

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf da sanyin safiyar yau ɗin nan ya fara rusa wasu gine-gine a filayen gwamnati da ake zargin gwamnatin baya da cefanar da su.

Read more

Posts navigation

1 … 242 … 277
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama