Gwamnan Kano Ya Buƙaci Maniyyatan Jihar Su Kasance Masu Da’a a Kasa Mai Tsarki

Gwamnan jahar kano Abba kabir Yusif yayi kira ga mahajjatan farko da su kasance masu yin da”ah ga dokokin saudiya yayin da suke gabatar da aikin  hajji bana , tare da yiwa jahar kano da kuma kasa addu’a.

Karin bayani na nan tafe…

Post masu alaƙa

Jigawa Za Ta Bai Wa Alhazai Abinci Sau Uku a Rana a Hajjin 2026

Namadi Ya Kaddamar da Shirin Fadada Ilimi yayin da SLU ta Yaye Dalibai Sama da 4,000

Hukumar Jin Daɗin Alhazai Ta Jigawa Ta Taya Gwamna Namadi Da Musulmi Murnar Eid-el-Fitr