Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Tinubu da gwamnoni sun kafa kwamitin lalubo hanyoyin rage tsadar sufuri

Yan sanda sun gargadi ’yan siyasa kan kalaman tashin hankali a Kano.

Shugaban Hukumar kwallon Ƙafa ta Najeriya Ibrahim Gusau ya yi murabus

Ma’aikatan Muhasa TVR Sun Je Ta’aziyyar Rasuwar Malam Hassan Lamin

Muhammad Auwal SuleimanApril 15, 20230

A jiya Juma’a ne ma’aikatan wannan gidan Radiyo da Talabijin na MUHASA TVR suka je ta’aziyya ga iyalan marigayi Hassan Mohammed Lamin a gidansu na Gandu da ke unguwar ƙoƙi a cikin ƙwaryar birnin Kano.

Read more

Rundunar ‘Yan Sanda Ta Shirya Domin Tabbatar da an Yi Zaɓe Cikin Lumana

Muhammad Auwal SuleimanApril 14, 20230

A yayin da ake shirin yin zaɓen cike gurbi  a gobe Asabar a rumfuna 2,660 a faɗin ƙasar nan, Sufeto Janar na yan sanda, Usman Baba Alkali ya ba wa masu kaɗa ƙuri’a tabbacin kare lafiyarsu a rumfunan zabe.

Read more

Katsina: Hukumar NDLEA Ta Bankaɗo Gonaki 3 Da Ake Noma Tabar Wiwi

Muhammad Auwal SuleimanApril 14, 20230

Mataimakin shugaban hukumar mai kula da harkokin gudanarwa a jihar, Halilu Hamidu ne ya tabbatar da wannan nasara bayan samun bayanai daga wasu mutane.

Read more

INEC Ta Sake Tabbatar da Ranar Yin Zaɓuka a Wasu Jihohin Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanApril 13, 20230

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC, ta jaddada cewa, zabukan da za ta sake yi a jihohin Adamawa, Kebbi da sauran jihohi, za a gudanar da su a ranar 15 ga watan Afrilun

Read more

Hukumar Tabbatar da Ingancin Kayyaki Na Shirin Sake Nazarin Dokokinta

Muhammad Auwal SuleimanApril 13, 20230

Hukumar kula da ingancin kayayyakin masana’antu ta kasa (SON) ta ce, ta tura bukatar sake inganta dokokin hukumar ga majalisar dokokin kasa domin ta samu damar zartar da hukuncin da ya kamata ga masu shigowa

Read more

‘Yan Sanda Ta Shirya Bincike Game da Cin Hanci Don Ƙarin Girma

Muhammad Auwal SuleimanApril 13, 20230

Hukumar kula da aikin ‘yan sanda a Najeriya ta ce ta kafa kwamitin bincike don bin diddigin zargin cewa ana biyan sama da naira miliyan bakwai kafin a yi wa manyan jami’an ‘yan sanda ƙarin girma.

Read more

APC Ta Shigar da Ƙara Tana Ƙalubalantar Sakamakon Zaɓen Gwamnan Kano

Muhammad Auwal SuleimanApril 13, 20230

Jam’iyyar APC a Jihar Kano ta shigar da kara a gaban kotun sauraren kararrakin zaben gwamnan Kano da ke zamanta a Miller road, tana kalubalantar nasarar zababben gwamnan Kano, Abba Kabiru Yusuf na jam’iyyar NNPP.

Read more

Najeriya: Majalisar Wakilai Ta Ƙasa Ta Tsawaita Wa’adin Ba Wa Likitoci Lasisi

Muhammad Auwal SuleimanApril 11, 20230

Ƙungiyar likitoci masu neman ƙwarewa a Najeriya ta soki ƙudurin da Majalisar wakilan ƙasar nan ta gabatar da ke neman tilasta wa likitoci yin aikin shekaru biyar kafin samun lasisi fara yin aiki

Read more

Gwamnatin jihar Bauchi Ta Gargaɗi Malamai Kan Kalaman Tunzura Jama’a

Muhammad Auwal SuleimanApril 11, 20230

Sakataren gwamnatin jihar, malam Ibrahim Kashim ne ya yi wannan gargadin yayin da yake zantawa da manema labarai sakamakon taron kwamitin tsaro na jihar da suka gudanar a jiya litinin.

Read more

Hukumar Kidaya ta Kasa ta Musanta Zargin Saka Addini Cikin Ayyukanta

Muhammad Auwal SuleimanApril 11, 20230

Hukumar kidaya ta kasa reshen Jahar kano ta musanta batun sanya addini ko kabilanci acikin jerin tambayoyin da za tayiwa mutane a lokutan kidayar yan nijeriya da aka shirya yi a wata mayun nan mai zuwa .

Read more

Posts navigation

1 … 273 … 294
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama