Jami’in DSS ya sace ’yata ya mayar da ita Kirista —Malam Abdulhadi
Wani manomi mai shekaru 45 a Hadejia, Jihar Jigawa, Malam Abdulhadi Ibrahim, ya bayyana yadda iyalinsa suka shafe fiye shekara biyu suna neman ƙaramar ’yarsa Walida, wadda ake zargin wani jami’in Hukumar Tsaro ta DSS ya yi garkuwa da ita. Malam Abdulhadi ya ce jami’in da ake zargi mai suna Ifeanyi Onyewuenyi, ya tursasa wa […]