Mutane 3 sun mutu a hatsarin jirgin ƙasa a Najeriya

An tabbatar da mutuwar mutum uku a wani hatsarin jirgin ƙasa a Najeriya, inda kusan mutum 40 suka jikkata. Kamar yadda hukumar kula da sufurin jiragen ƙasan Najeriya, NRC ta tabbatar, lamarin ya faru ne a jiya Litnin kuma fasinjoji da dama sun samu raunuka. Rahotanni sun ce jirgin ƙasa ya sauka daga kan layinsa […]

Read more

Tinubu Ya Rantsar Da Sabbin Ministoci Biyu

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da sabbin ministoci biyu a ranar Litinin a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja. Sabbin ministocin da aka rantsar sun haɗa da Mista Joseph Olasunkanmi Tegbe, wanda aka naɗa a matsayin Ministan Wutar Lantarki, da kuma Ambasada Sola Enikanolaiye, wanda ya zama Ƙaramin Ministan Harkokin Waje. An gudanar […]

Read more