Mutane 3 sun mutu a hatsarin jirgin ƙasa a Najeriya

An tabbatar da mutuwar mutum uku a wani hatsarin jirgin ƙasa a Najeriya, inda kusan mutum 40 suka jikkata. Kamar yadda hukumar kula da sufurin jiragen ƙasan Najeriya, NRC ta tabbatar, lamarin ya faru ne a jiya Litnin kuma fasinjoji da dama sun samu raunuka. Rahotanni sun ce jirgin ƙasa ya sauka daga kan layinsa […]

Read more

Tinubu Ya Rantsar Da Sabbin Ministoci Biyu

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da sabbin ministoci biyu a ranar Litinin a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja. Sabbin ministocin da aka rantsar sun haɗa da Mista Joseph Olasunkanmi Tegbe, wanda aka naɗa a matsayin Ministan Wutar Lantarki, da kuma Ambasada Sola Enikanolaiye, wanda ya zama Ƙaramin Ministan Harkokin Waje. An gudanar […]

Read more

KACRAN ta buƙaci manoma da makiya su zauna lafiya

Ƙungiyar makiyaya ta Kulen Allah Cattle Rearers Association of Nigeria (KACRAN) ta yi kira ga manoma da makiya da su girmama ta hanyar kiyaye tsakanin gonaki da gandun daji da burtulai da aka ware domin tabbatar da zaman lafiya mai ɗorewa a ƙasar baki ɗaya. KACRAN ta bayyana haka ne a wata sanarwa da ta […]

Read more

Sojoji Sun Cafke Shugaban ’Yan Bindiga A Zamfara

Dakarun Sojin Najeriya, sun kama Kachalla Halilu wanda ake zargin ɗaya daga cikin shugabannin ’yan bindiga ne a Jihar Zamfara. Rahotanni sun ce sojojin sun kama shi ne a wata kasuwar mako-mako da ke garin Shinkafi, bayan sun samu sahihan bayanan sirri game da inda yake. Majiyoyi sun bayyana cewa dakarun rundunar sojin yankin sun […]

Read more

Yara 5 Sun Gudo Daga Hannun Boko Haram A Borno

Wasu ’yan mata biyar sun yi nasarar gudowa daga hannun ’yan ta’addan Boko Haram a Karamar Hukumar Gwoza Jihar Borno. Rundunar Sojojin Operation Hadin Kai ta ce ta ceto ’yan matan ne a ranar 4 ga Yuni yayin da ake ci gaba da sintiri da hare-hare a yankin Arewa maso Gabas. Ta bayyana cewa sojojin […]

Read more