Mutane 3 sun mutu a hatsarin jirgin ƙasa a Najeriya
An tabbatar da mutuwar mutum uku a wani hatsarin jirgin ƙasa a Najeriya, inda kusan mutum 40 suka jikkata. Kamar yadda hukumar kula da sufurin jiragen ƙasan Najeriya, NRC ta tabbatar, lamarin ya faru ne a jiya Litnin kuma fasinjoji da dama sun samu raunuka. Rahotanni sun ce jirgin ƙasa ya sauka daga kan layinsa […]