Tinubu Ya Buƙaci Sojoji Su Killace Dazukan Kwara, Kebbi Da Neja
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya buƙaci, jami’an tsaron ƙasar su killace dazukan jihohin Kwara da Kebbi da kuma Neja, inda a baya-bayan nan ake samun ƙaruwar hare-hare tare da garkuwa da mutane. Cikin wata sanarwa da mai taimaka wa shugaban ƙasar kan harkokin yaɗa labarai, Sunday Daare ya wallafa a shafinsa na X, ya ce […]