Yan Ta’adda Na Kafa Doka Da Karɓar Haraji A Arewa — Dambazau
Tsohon Ministan Harkokin Cikin Gida, Laftanar Janar Abdulrahman Bello Dambazau (ritaya), ya bayyana damuwa kan yadda matsalar tsaro a Arewa ta kai matakin da’yan bindiga da ’yan ta’adda suka mamaye wasu yankuna suna kafa dokoki tare da karɓar haraji daga hannun jama’a. Janar Dambazau ya yi wannan jawabi ne a taron farko na kan tsaro […]