Yan sanda Sun Zargi El-Rufai Da Shirya Taron Siyasa Ba Bisa Ka’ida Ba.
Rundunar ‘yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta zargi tsohon Gwamna Nasir El-Rufai da shirya taron siyasa ba bisa ƙa’ida ba, inda ta ce an yi rikici har da harba bindiga. Wata sanarwa da kakakin rundunar, SP Mansir Hassan, ya fitar ta ce ta ƙaddamar da bincike kan rikicin da ‘yandabar siyasa suka yi a garin […]