An Sace Kayan Abincin Agajin Da Za A Kai Gaza: MDD

Motocin kai agaji Gaza

Majalisar dinkin duniya ta ce an sace abincin agaji da ke cikin motoci kusan 100 da za a kai wa Falasɗinawa ranar 16 ga watan Nuwamba a wani mataki da ake gani yana cikin sata mafi muni a watanni 13 da aka kwashe ana yaƙi a yankin.

Post masu alaƙa

Gwamna Namadi ya dakatar da hadimansa huɗu

Ƴan sanda sun fara bincike kan mutuwar wanda ake zargi da sokawa matashi Wuƙa a Kano

Babachir Lawal ya fita daga ADC