Mubarak Ibrahim Mandawari

Abba Ya Taya Babandede Alhinin Rashin Mahaifiyarsa

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya miƙa saƙon ta’aziyya ga tsohon Shugaban Hukumar shigi da fici ta Najeriya kuma mamallakin tashoshin talabijin da radio na MUHASA Muhammad Babandede bisa rashin mahaifiyar sa da yayi a ranar Alhamis. Muhmmad Babandede ya rasa mahaifiyarsa Hajiya Hajara mai shekaru 90 a ranar Alhamis bayan rashin lafiya da […]

Read more

Babu Sansanin Sojin Faransa a Maiduguri — Sojoji

Rundunar Sojin Najeriya, ta musanta jita-jitar da ake yaɗawa cewar an kafa sansanin sojojin Faransa a Maiduguri, Babban Birnin Jihar Borno. A wata sanarwa da jami’in hulɗa da jama’a na rundunar, Kaftin Reuben Kovangiya, ya fitar. Kaftin Kovangiya, ya yi ƙarin haske cewa jami’in da aka gani a bidiyon ba sojan Faransa ba ne. Ya […]

Read more

Naja’atu da Bafarawa Sun kafa Sabuwar Tafiyar Matasa

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato Attahiru Bafarwa da kuma fitacciyar ‘ƴar gwagwarmaya a Arewacin Najeriya, Hajiya Naja’atu Muhammad, sun ƙaddamar da wata sabuwar tafiyar matasa don ceto yankin Arewacin Najeriya me suna Northern Star Youth Movement Initiative (NSYMI). A jawabinsa, Bafarawa wanda tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa ne a ƙarƙashin jam’iyyar PDP, ya ce, lokaci ya […]

Read more

Isra’ila Ta Kai Hare-hare 300 Syria

Rahotanni sun nuna cewa jiragen saman Isra’ila sun kai ɗaruruwan hare-hare ta sama a Syria, ciki har da Damascus babban birnin ƙasar. Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan’adam ta Syrian Observatory for Human Rights (SOHR) mai mazauni a Birtaniya ta tattara sama da hare-hare 310, waɗanda dakarun IDF suka kai tun bayan kifar da gwamnatin Assad a […]

Read more

An kama Wani Dillali Da Kayan Tallafin Manoma A Jigawa

Shugaban Ƙungiyar Manoma ta Ƙasa na Karamar Hukumar Kiyawa jihar Jigawa ya shiga hannu, kan badaƙalar kayan noman da Gwamnatin Tarayya ta ba wa manoma a farashi mai rahusa. Da yake bayyana cewa za su fuskanci fushin doka ya bayyana takaici bisa yadda almundahanar ta dabaibaye shirin Gwamnatin Tarayya na bunƙasa noma da tallafa wa […]

Read more

Gwamnatin Kano Ta Mayar Wa Jami’ar Yusuf Maitama Tsohon Sunanta

Majalisar Zartaswar jihar ce, ta ɗauki wannan matakin bayan wani taro da  Gwamna Abba Kabir Yusuf ya jagoranta a ranar Juma’a. Ana iya tuna cewa, a watan Yulin 2017 tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya sauya sunan jami’ar zuwa Yusuf Maitama Sule University, domin karrama marigayi Ɗan Masanin Kano, Yusuf Maitama Sule “Saboda irin […]

Read more

Ba Don Ni Ba Da Abacha Ya Kashe Obasanjo — Gowon

Tsohon Shugaban Najeriya, Janar Yakubu Gowon, ya bayyana yadda ya haƙurƙurtar da marigayi Janar Sani Abacha a kan kada ya kashe takwaransa, Olusegun Obasanjo da aka yi zargi da kitsa juyin mulki a shekarar 1995. Gowon ya bayyana hakan ne wani biki na maraba da gabatowar shagulgulan Kirsimeti wanda Gwamnatin Jihar Filato ta shirya.Gowon wanda […]

Read more

Yan Arewa Su Koyi  Dabarun Kare Kai- ACF

Ƙungiyar tuntuɓa ta Arewa(ACF) ta yi kira kan yadda za’a wayar da kan mutanen Arewacin Najeriya, game da muhimmancin kare kansu, duba da yadda matsalar tsaro tayi ƙamari a yankin. Da yake gabatar da jawabi a taron kwamitin zartarwar ƙungiyar na ƙasa, ACF Mamman Mike Osuman ( SAN), ya nuna takaici kan yadda hare-hare da […]

Read more

An Kama Ɗan Aljeriya Yana Safarar Makamai A Zamfara

Jami’an ‘yan sandan Najeriya a jihar Zamfara sun kama wani ɗan ƙasar Aljariya bisa zargin safarar manyan makamai.  Bincike ya nuna wanda ake zargin ya jima yana safarar makamai a Jihohin Arewacin Najeriya. Kwamishinan ’Yan Sandan jihar Zamfara, Mohammed Dalijan ne ya bayyana kama mutumin a Gusau, a ranar Talata. Ya ce ’yan sanda sun […]

Read more