‘Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP a zaben 2023 kuma jagoran tafiyar Kwankwasiyya, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya ce akwai shiri mai karfi na yi wa Arewacin Najeriya mulkin mallaka daga jihar Legas.
‘Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP a zaben 2023 kuma jagoran tafiyar Kwankwasiyya, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya ce akwai shiri mai karfi na yi wa Arewacin Najeriya mulkin mallaka daga jihar Legas.