Gobe Ba Aiki A Kano: Hutun Sabuwar Shekarar Musulunci 1447
Gwamnatin Jihar Kano ta ayyana ranar Alhamis, 26 ga Yuni, 2025 a matsayin ranar hutun murnar Sabuwar Shekarar Musulunci ta 1447 bayan Hijira.
Gwamnatin Jihar Kano ta ayyana ranar Alhamis, 26 ga Yuni, 2025 a matsayin ranar hutun murnar Sabuwar Shekarar Musulunci ta 1447 bayan Hijira.
Lamido ya ce, Tinubu yana bashi dairiya in yana wasu maganganu akan Dimokuradiyya. Musamman in yana kakkausar martani game da yadda shugaban kasa ya soke zaben na 12 ga watan Yuni.
Masu ƙwacen waya sun kashe wani ma’aikacin Jami’ar Northwest da ke Kano, Buhari Imam, ta hanyar daɓa masa wuƙa a ciki.
Hukumar kasuwar Singa da ke Kano ta ce za gobe Lahadi ga Yuni, 2025, ba za a gudanar da harkokin kasuwanci ba daga ƙarfe 7 na safe zuwa 7 domin aikin yashe magudanan ruwa.
Ma’aikatar harokokin wajen Najeriya ta ce bata ji daɗin abin da Isra’ila ta yi na kai wa maadanar makaman Iran Hari ba.
Babban ɗakin taron ƙasa da ƙasa dake Abuja da aka canzawa suna zuwa Bola Ahmed Tinubu International Conference Center ya laƙume Naira Naira biliyan 39.
IDF, Avichay Adraee mai magana da yawun rudunar sojin Isra’ila ya ce Iran ta harbo wa ƙasar su aƙalla makamai masu linzami 100.
Rahotannin sun bayyana cewa a daidai lokacin da Najeriya ke cika shekara 26 da komawa mulkin Dimokuraɗiyya aƙalla mutane 41 aka kashe a Jihar Filato a cikin sati ɗaya.
Rahotanni daga Karamar Hukumar Bunkure a Jihar Kano na cewa mamakon ruwan sama mai karfin gaske da iska sun janyo rushewar gidaje a garin Dogon Jeji.