Gobe Za A Rufe Kasuwar Singa Domin Yashe Magudanan Ruwa
Hukumar kasuwar Singa da ke Kano ta ce za gobe Lahadi ga Yuni, 2025, ba za a gudanar da harkokin kasuwanci ba daga ƙarfe 7 na safe zuwa 7 domin aikin yashe magudanan ruwa.
Hukumar kasuwar Singa da ke Kano ta ce za gobe Lahadi ga Yuni, 2025, ba za a gudanar da harkokin kasuwanci ba daga ƙarfe 7 na safe zuwa 7 domin aikin yashe magudanan ruwa.
Ma’aikatar harokokin wajen Najeriya ta ce bata ji daɗin abin da Isra’ila ta yi na kai wa maadanar makaman Iran Hari ba.
Babban ɗakin taron ƙasa da ƙasa dake Abuja da aka canzawa suna zuwa Bola Ahmed Tinubu International Conference Center ya laƙume Naira Naira biliyan 39.
IDF, Avichay Adraee mai magana da yawun rudunar sojin Isra’ila ya ce Iran ta harbo wa ƙasar su aƙalla makamai masu linzami 100.
Rahotannin sun bayyana cewa a daidai lokacin da Najeriya ke cika shekara 26 da komawa mulkin Dimokuraɗiyya aƙalla mutane 41 aka kashe a Jihar Filato a cikin sati ɗaya.
Rahotanni daga Karamar Hukumar Bunkure a Jihar Kano na cewa mamakon ruwan sama mai karfin gaske da iska sun janyo rushewar gidaje a garin Dogon Jeji.
Hukumar da ke lura da yanayi a Najeriya NiMet ta yi hasashen cewa za a samu fari mai tsananin gaske a jihohi tara na Arewacin Najeriya a daminar bana.
Gabanin bikin Ranar Dimokuradiyya a Najeriya , kungiyar #TakeItBackMovement ta ce za ta gudanar da zanga-zangar adawa da yunwa, muguwar gwamnati da rayuwa mai tsanani a ranar Alhamis.
Tsohon Kwamishinan ’yan sandan Najeriya a Jihar Kano CP Muhammad Wakili mai ritaya (Singham) ya ce samar wa matasa aiki zai iya magance balahirar ƙwacen waya.
Akalla mutane bakwai ne aka kashe ciki har da wata mace daya a wasu hare-hare da aka kai a wasu kauyukan kananan hukumomin Bassa da Mangu a jihar Filato.