Za A Samu Fari A Jihohi 9 Na Arewacin Najeriya A Tsakiya Daminar 2025
Hukumar da ke lura da yanayi a Najeriya NiMet ta yi hasashen cewa za a samu fari mai tsananin gaske a jihohi tara na Arewacin Najeriya a daminar bana.
Hukumar da ke lura da yanayi a Najeriya NiMet ta yi hasashen cewa za a samu fari mai tsananin gaske a jihohi tara na Arewacin Najeriya a daminar bana.
Gabanin bikin Ranar Dimokuradiyya a Najeriya , kungiyar #TakeItBackMovement ta ce za ta gudanar da zanga-zangar adawa da yunwa, muguwar gwamnati da rayuwa mai tsanani a ranar Alhamis.
Tsohon Kwamishinan ’yan sandan Najeriya a Jihar Kano CP Muhammad Wakili mai ritaya (Singham) ya ce samar wa matasa aiki zai iya magance balahirar ƙwacen waya.
Akalla mutane bakwai ne aka kashe ciki har da wata mace daya a wasu hare-hare da aka kai a wasu kauyukan kananan hukumomin Bassa da Mangu a jihar Filato.
Ƙaramin ministan tsaro a Najeriya, Bello Matawalle ya ce suna bai wa manoma tabbacin samun isasshen tsaro da zai basu damar komawa gonakinsu gabanin daminar bana domin bunkasa harkokin noma
Mazauna yankin Edun da ke Ilorin sun tsinci kansu cikin tashin hankali jim kadan bayan sallar Idi ranar Juma’a sakamakon wani mutum mai suna Kazeem dan shekara 43 ya faɗa a rijiya sakamakon shan kwayar Colorado.
Hukumar zabe Mai zaman kanta a jihar Bauchi BASIEC ta gudanar da zaben cike gurbi a karamar hukumar Shira a ranar asabat 24 ga watan Mayu 2025.
Hukumar Tace Fina-finai Da Dab’i Ta Jihar Kano ta bayyana dakatar da nuna duk wani tallan maganin gargajiya a fim tare da masu yawo a tituna da lasifika a ciki a jihar.
Rundunar ’yan sanda sun samu nasarar harbe wani dan fashi inda suka kama abokansa da bindigogi bakwai a Maitama da ke Abuja.
Hukumomin tsaro sun kuma kama mai garkuwa da mutane a dai-dai lokacin da yake shirin tafiya aikin Hajji a filin sauka da tashin jiragen sama na jihar Sokoto.