Za Mu Bai Wa Manoma Cikakken Tsaro: Bello Matawalle
Ƙaramin ministan tsaro a Najeriya, Bello Matawalle ya ce suna bai wa manoma tabbacin samun isasshen tsaro da zai basu damar komawa gonakinsu gabanin daminar bana domin bunkasa harkokin noma
Ƙaramin ministan tsaro a Najeriya, Bello Matawalle ya ce suna bai wa manoma tabbacin samun isasshen tsaro da zai basu damar komawa gonakinsu gabanin daminar bana domin bunkasa harkokin noma
Mazauna yankin Edun da ke Ilorin sun tsinci kansu cikin tashin hankali jim kadan bayan sallar Idi ranar Juma’a sakamakon wani mutum mai suna Kazeem dan shekara 43 ya faɗa a rijiya sakamakon shan kwayar Colorado.
Hukumar zabe Mai zaman kanta a jihar Bauchi BASIEC ta gudanar da zaben cike gurbi a karamar hukumar Shira a ranar asabat 24 ga watan Mayu 2025.
Hukumar Tace Fina-finai Da Dab’i Ta Jihar Kano ta bayyana dakatar da nuna duk wani tallan maganin gargajiya a fim tare da masu yawo a tituna da lasifika a ciki a jihar.
Rundunar ’yan sanda sun samu nasarar harbe wani dan fashi inda suka kama abokansa da bindigogi bakwai a Maitama da ke Abuja.
Hukumomin tsaro sun kuma kama mai garkuwa da mutane a dai-dai lokacin da yake shirin tafiya aikin Hajji a filin sauka da tashin jiragen sama na jihar Sokoto.
Hukumomin tsaro a Najeriya sun cafke wani kasurgumin dan ta’adda mai satar mutane ya karbi kudin fansa da aka jima ana nema ruwa a jallo a sansanin alhazai da ke Abuja.
Gwamnan Jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum ya bukaci jama’ar sa su tashi da azumi gobe litinin da adduoi domin neman taimakon Allah.
Masu garkuwa da mutane sun kashe shugaban jam’iyyar APC na karamar hukumar Ose ta jihar Ondo, Nelson Adepoyigi. Clement Kolapo Ojo, shugaban karamar hukumar Ose, ya tabbatar da mutuwar Adepoyigi a wata sanarwa da ya fitar a safiyar yau Lahadi. Ojo, a cikin sanarwar da mai magana da yawunsa Oluwaseun Ogunniyi ya sanya wa hannu, […]
Hukumar Tace Fina-finai da Dab’i ta Jihar Kano ta sanar da haramta gudanar da Bikin “Kauyawa Day” a fadin jihar, tare da fitar da matakai guda shida da za su tabbatar da bin wannan doka da kuma cikar manufofin da aka sanya a gaba.