Mujahid Wada Guringawa

Yan Sanda Sun Gano Sauran Abubuwan Fashewa 7 A Kano

Rundunar yan sandan jihar Kano, ta tabbatar da rasuwar mutane 5 yayin da wasu 10 suke samun kulawar likitotci a asibitin koyarwa na Mallam Aminu kano, biyo bayan tashin wani abun fashewa , a gidan Karfe dake kan titin Eastern Bypass. Kwamishinan yan sandan jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya bayyana cewa da safiyar […]

Read more

Wata Kotu Ta Takaitawa Wani Tela Lokacin Yin Aiki A Kano

Wata kotu a jihar Kano ta samu wani tela da laifin gurɓata muhalli saboda karar da keken dinkin sa . Ma’aikatar kula da muhalli ta jihar ce ta kai ƙarar telan mai suna Mubarak Yusuf, kan yadda keken ɗinkinsa da kuma injin janareto ke damun mutanen anguwar da yake da daddare. Wata sanarwa da ma’aikatar […]

Read more

Jamia’n Tsaro Sun Kama Yan Daba 398 Da Makamai A Kaduna

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kaduna ta sanar da kama mutum 398 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban a cikin wata babbar samame da aka ƙaddamar domin kawar da masu aikata laifi a fadin jihar. Wannan farmaki da aka gudanar cikin kwanaki tara na farko, na ƙarƙashin wani rundunar haɗin gwiwa ta musamman da gwamnatin […]

Read more

Tsohon Kwamishinan Yan Sandan Kano CP Sama’ila  Dikko Ya Ce Boye Laifin Yaya Ne Ke Rura Rikicin Fadan Daba.

Tsohon kwamishinan yan sandan jihar Kano, CP Sama’ila Shu’aibu Dikko, ya bayyana cewa iyaye suna da matukar gudunmawar da za su bayar domin tabbatar da dakile matsalar fadan daba dake fuskantar al’ummar jihar Kano a halin yanzu. Sama’ila Dikko, ya bayyana hakan ne a daren jiya talata, yayin tattaunarwasa da MUHASA TV da Radio ta […]

Read more

Cikin Hotuna: Halin Da Makarantar Taraunin Kudu Ke Ciki A Kano

Yayin da harkar Ilimi a Najeriya ke ci gaba da fuskantar matsaloli,  wasu makarantun gwamanati a jihar Kano sun koka kan halin da makarantunsu ke ciki. Wanna  na zuwa ne yayin da wata makarantar Sakandare dake  karamar  hukumar  Tarauni , ta bayyana fargabarta game da makomar karatun yara,  sakamakon zargin da ake yiwa wasu batagarin […]

Read more

Dortmund Ta Yi Canjaras Da Fluminense A Club World Cup

Borussia Dortmund ta soma buɗe wasanninta na gasar FIFA Club World Cup da canjaras a karon-battar da ta yi da kungiyar Fluminense ta Brazil a ranar Talata. Ana dai ganin babbar kungiyar da ta zama gagarabadau a Rio de Janeiro Fluminense a matsayin mafi hatsari a rukunin F wanda ya kunshi har da kungiyar Ulsan […]

Read more