Mujahid Wada Guringawa

EFCC ta kama Murja Kunya kan wulaƙanta takardun Naira

Rahotanni sun bayyana cewa Hukumar EFCC reshen Jihar Kano ta cafke ’yar TikTok, Murja Ibrahim Kunya da ta yi suna da tabarujji da badala a jihar Kano sakamakon wulaƙanta takardar Naira.. Bayanai sun ce hukumar mai yaƙi da masu yi wa tattalin arzikin Nijeriya ta’annati ta cafke Murja Kunya bisa zargin wulaƙanta takardar Naira.   […]

Read more

Za Mu  Kama Duk Wanda Ya Fito Yin Tashe: Yan Sandan Kano

  Rundunar yan sandan jihar Kano ta sanar da dakatar da duk wani nau’i na tashe a fadin jihar, sakamakon yadda wasu batagarin matasa suke fakewa suna aikata laifuka. Kakakin rundunar yan sandan jihar Kano, SP Abdullahi Haruna Kiyawa , ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da aikewa da manema labarai a ranar […]

Read more

Gobara Ta Halaka Mutane 7 Da Lalata Kadarorin N50m A Kano

  Mutane bakwai ne suka rasa rayukansu yayin da kadarori na sama da Naira miliyan 50 suka salwanta sanadiyyar gobarar a cikin watan Fabrairun 2025 a Jihar Kano. Kakakin hukumar kashe gobara, Saminu Yusif Abdullahi ne ya bayyana hakan ga manema labarai a jihar. Ya ce, a cikin watan Fabrairu, 2025, hukumar kashe gobara ta […]

Read more

Manyan Makarantu Sun Tsunduma Yajin Aiki A Adamawa

Gamayyar ƙungiyoyin manyan makarantu na gwamnatin Jihar Adamawa sun tsunduma yajin aikin sai baba ta gani a jiya Talata, 11 ga watan Maris. Ma’aikatan manyan makarantun da suka haɗa da masu karantarwa da waɗanda ba sa karantarwa sun shiga yajin aiki ne bayan wa’adin yajin aikin gargaɗi na kwanaki bakwai da ya ƙare a jiya […]

Read more

Majalissa Ta Ba Wa NCC Umarnin Rufe Shafukan Batsa

Majalisar Wakilai ta bai wa Hukumar Sadarwa ta NCC umarnin rufe duk wasu shafukan intanet masu nuna batsa a Nijeriya. Majalisar ta ba da wannan umarni yayin zamanta na yau Talata, inda ta nemi hukumar sadarwar ta umarci duk kamfanonin da ke samar da intanet su rufe duk wasu shafukan intanet da ke nuna hotuna […]

Read more