Mujahid Wada Guringawa

‘Iran ta buɗe wa wani jirgi wuta a mashigar Hormuz

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen ruwa ta Birtaniya (UKMTO) ta ce dakarun juyin juya halin Iran sun buɗe wa wani jirgin dako wuta a mashigar Hormuz. Lamarin ya faru ne kimanin mil 23 daga arewa maso gabashin Oman. UKMTO ta ce ma’aikatan jirgin sun samu kuɓuta daga harin. A wani labarin na daban, wasu jiragen […]

Read more

Ƙungiyoyin PDP 293 sun koma APC a Yobe

A wani gagarumin sauyin siyasa a Jihar Yobe, ƙungiyoyi 293 na Jam’iyyar PDP sun sauya sheƙa zuwa APC a Ƙaramar Hukumar Potiskum.   Sauyin sheƙar wanda shi ne mafi girma a yankin a ’yan kwanakin nan ya samu jagorancin Shugaban PDP na Ƙaramar Hukumar Potiskum, Alhaji Audu Hamisu, wanda aka fi sani da Soja Boy. Masu […]

Read more

Iran ta buɗe mashigar Hormuz ga dukkanin jirage

Gwamnatin Iran ta sanar da buɗe mashigar Hormuz ga dukkan jiragen kasuwanci domin su rika wucewa har zuwa ƙarshen tsagaita wutar da aka cimma. Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araqchi, ya bayyana hakan ne a wani saƙo da ya wallafa a shafukan sada zumunta, inda ya ce: “A cikin tsarin tsagaita wuta a Lebanon, an […]

Read more

Fursuna ya tsere bayan hatsarin motar jami’ai a Yobe

Hukumar kula da gidajen gyaran hali ta Najeriya ta Jihar Yobe ta bayyana neman wani fursuna ruwa a jallo bayan ya tsere daga wurin da aka yi hatsarin mota sa’ilin da ake jigilar fursunoni daga Potiskum zuwa Damaturu. Jami’in hulɗa da jama’a na hukumar, Abdullahi Adamu, ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da […]

Read more