Mujahid Wada Guringawa

Jamia’n Tsaro Sun Kama Yan Daba 398 Da Makamai A Kaduna

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kaduna ta sanar da kama mutum 398 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban a cikin wata babbar samame da aka ƙaddamar domin kawar da masu aikata laifi a fadin jihar. Wannan farmaki da aka gudanar cikin kwanaki tara na farko, na ƙarƙashin wani rundunar haɗin gwiwa ta musamman da gwamnatin […]

Read more

Tsohon Kwamishinan Yan Sandan Kano CP Sama’ila  Dikko Ya Ce Boye Laifin Yaya Ne Ke Rura Rikicin Fadan Daba.

Tsohon kwamishinan yan sandan jihar Kano, CP Sama’ila Shu’aibu Dikko, ya bayyana cewa iyaye suna da matukar gudunmawar da za su bayar domin tabbatar da dakile matsalar fadan daba dake fuskantar al’ummar jihar Kano a halin yanzu. Sama’ila Dikko, ya bayyana hakan ne a daren jiya talata, yayin tattaunarwasa da MUHASA TV da Radio ta […]

Read more

Cikin Hotuna: Halin Da Makarantar Taraunin Kudu Ke Ciki A Kano

Yayin da harkar Ilimi a Najeriya ke ci gaba da fuskantar matsaloli,  wasu makarantun gwamanati a jihar Kano sun koka kan halin da makarantunsu ke ciki. Wanna  na zuwa ne yayin da wata makarantar Sakandare dake  karamar  hukumar  Tarauni , ta bayyana fargabarta game da makomar karatun yara,  sakamakon zargin da ake yiwa wasu batagarin […]

Read more

Dortmund Ta Yi Canjaras Da Fluminense A Club World Cup

Borussia Dortmund ta soma buɗe wasanninta na gasar FIFA Club World Cup da canjaras a karon-battar da ta yi da kungiyar Fluminense ta Brazil a ranar Talata. Ana dai ganin babbar kungiyar da ta zama gagarabadau a Rio de Janeiro Fluminense a matsayin mafi hatsari a rukunin F wanda ya kunshi har da kungiyar Ulsan […]

Read more

Yan Sandan Kano Sun Kama Yan Daba 51

Rundunar ‘yansanda jihar Kano a Najeriya ta sanar da kama mutum 51 da take zargi da zama ‘yan daba a cikin wani samame da ta kwashe kwana uku tana kai wa a unguwanni daban-daban na na garuruwa cikin ƙwaryar birnin jihar. Ta kuma ce an samu makamai da miyagun ƙwayoyi daga hannun waɗanda ta kama […]

Read more