Al’ummar unguwar Yakasai da ke cikin ƙaramar hukumar birni sun gamu da mummunan labarin kisan gilla da aka yi wa wani mai suna Jamilu.
Wakilinmu ya yi tattaki zuwa unguwar ta Yakasai, inda ya rawaito mana yadda ‘yan wannan unguwa ke nuna fushinsu kan yadda wannan al’amari ya faru da kuma yadda ayyukan daba ke cigaba da ta’azzara a unguwar ta Yakasai.
Cikakken rahoton da wakilinmu Yasir Adamu ya haɗa mana
Muhasa TVR kafa ce ta labarai mai cikakkiyar rajista wadda manufarta ita ce ilimantarwa, da wayar da kai da Inganta al’adun Hausawa da kuma nishaɗantarwa. Muna nan a kan titin Guda Abdullahi gida mai lamba 19 a Farm Centre, jihar Kano.