An Kama Mota Cike Da Yaran Sata A Abuja

Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen Abuja ta kama  wata mota makare da ƙananan yara har 59 da ake zargin an sato su daga Arewacin Najeriya.

’Yan sandan sun bayyana cewa yaran basu wuce ‘yan shekara huɗu zuwa 12 ba a cikin wani yanayi na dauda.

kawo lokacin hada wannan rahoto babu wani cikakken bayani dangane da halin da yaran ke ciki da kuma ainihin wuraren da aka debo su.

Post masu alaƙa

Gwamna Namadi ya dakatar da hadimansa huɗu

Ƴan sanda sun fara bincike kan mutuwar wanda ake zargi da sokawa matashi Wuƙa a Kano

Babachir Lawal ya fita daga ADC