An Kama Mota Cike Da Yaran Sata A Abuja

Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen Abuja ta kama  wata mota makare da ƙananan yara har 59 da ake zargin an sato su daga Arewacin Najeriya.

’Yan sandan sun bayyana cewa yaran basu wuce ‘yan shekara huɗu zuwa 12 ba a cikin wani yanayi na dauda.

kawo lokacin hada wannan rahoto babu wani cikakken bayani dangane da halin da yaran ke ciki da kuma ainihin wuraren da aka debo su.

Post masu alaƙa

Ana zargin mahaifi da kashe ’yarsa kan auren dole a Katsina

An kama mutum 2 kan zargin sayar da filayen gwamnatin a Kano

Waɗanda suka sace ɗaliban Oyo sun buƙaci musaya da manyansu muka ƙi’