Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

ADC Ta Rusa Shugabancin Jam’iyyar a Kano, Ta Kafa Kwamitin Riƙo.

Najeriya za ta binciki kamfanonin sada zumunta na Meta, X da AI

Neymar ya yi ritaya daga buga wa Brazil tamaula

An sake gurfanar da gwamnan babban bankin Najeriya, Emefiele da wasu mutane

Muhammad Auwal SuleimanAugust 16, 20230

Gwamnatin tarayya ta sake gurfanar da Gwamnan Babban Bankin ƙasar nan, Godwin Emefiele da wasu ƙarin mutanan da aka dakatar da su a gaban babbar kotun tarayya da ke Abuja a ranar Alhamis mai zuwa bisa zargin almundahanar Naira biliyan 6.9.

Read more

Kungiyar kwadago ta yi barazanar tafiya yajin aikin sai-baba-ta-gani

Muhammad Auwal SuleimanAugust 15, 20230

Kungiyar kwadago ta kasa, NLC, ta yi barazanar tafiya yajin aiki a kasa bakidaya, idan aka samu ƙarin farashin man fetur daga 617 da ake siyarwa a gidajen man ƙasar nan.

Read more

Kasar Amurka, ECOWAS  sun yi Alla-wadai da tuhumar Bazoum da cin amanar kasa

Muhammad Auwal SuleimanAugust 15, 20230

Kasar Amurka da Majalisar Dinkin Duniya da ECOWAS sun nuna rashin jin dadinsu game da yunkurin cigaba da tsare habbararren shugaban kasar Nijar Mohamed Bazoum.

Read more

Gwamnan jihar Kano ya sake buɗe asibitin yara na Hasiya Bayero

Muhammad Auwal SuleimanAugust 14, 20230

Da yake jawabi yayin buɗe Asibitin, Gwamna Abba Kabir ya zargi gwamnatin baya ta Abdullahi Umar Ganduje da sayar da Asibitin, lamarin da ya jefa al’ummar jihar cikin wahala.

Read more

Sojojin da suka yi juyin mulkin a Nijar sun amince su tattauna da ECOWAS

Muhammad Auwal SuleimanAugust 13, 20230

A wani ci gaban da aka samu bayan ziyarar da tawagar Malaman ta kai Jamhuriyar Nijar,  sojojin da suka yi juyin mulkin sun ce a shirye suke su tattauna da Kungiyar ECOWAS.

Read more

Tawagar malaman addinin musulunci daga Najeriya sun ziyarci shugaban mulkin soja a Nijar

Muhammad Auwal SuleimanAugust 13, 20230

Malaman addinin musulunci daga Najeriya sun samu damar tattaunawa da shugabannin sojin Nijar. Biyo bayan sa-toka-sa-katsin da ke tsakanin Gwamnatin soji ta Nijarda Ƙungiyar Ecowas

Read more

Majalisar shura ta Tijjaniya ta yi addu’o’i kan kan matsalar tsaro da talauci a Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanAugust 13, 20230

Majalisar Koli ta Darikar Tijjaniyya ta yi kira ga al’ummar Musulmin Najeriya da su mai da hankali wajen yin addu’o’in rokon Allah Ya warware matsalar tsaro da ake fama da ita a wasu sassan kasar nan da kuma tsadar rayuwar da ake ciki yanzu haka.

Read more

Kano: An gudanar da saukar karatun Alqur’ani saboda nema wa al’umma sauki

Muhammad Auwal SuleimanAugust 13, 20230

An gudanar da Taron saukar karatun Alqur’ani mai girma sau 2,474 a masallacin Khalifa Isiyaka Rabi’u dake Goron Dutse, kamar yadda Shugaban Cibiyar Haddar Alqur’ani ta Sheikh Isiyaka Rabi’u, Musbahu Tijjani Rabi’u ya bayyana mana,

Read more

Gwamnatin Kano ta soke lasisin makarantu masu zaman kansu

Muhammad Auwal SuleimanAugust 13, 20230

Wata majiya ta ruwaito cewa an dauki matakin ne a ranar Asabar yayin wata ganawa tsakanin mammallaka makarantu masu zaman kansu da kuma gwamnatin jihar kano.

Read more

Kano: Hukumar NEMA ta raba tallafi ga wadanda suka gamu da ambaliyar ruwa

Muhammad Auwal SuleimanAugust 13, 20230

Hukumar ba da agajin gaggawa ta Najeriya National Emergency Management Agency (NEMA) ta ƙaddamar da rarraba kayan tallafi ga mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa a shekarar 2022 da kuma mabuƙata a nan jihar Kano.

Read more

Posts navigation

1 … 213 … 279
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama