Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

ADC Ta Rusa Shugabancin Jam’iyyar a Kano, Ta Kafa Kwamitin Riƙo.

Najeriya za ta binciki kamfanonin sada zumunta na Meta, X da AI

Neymar ya yi ritaya daga buga wa Brazil tamaula

Gwamnatin Najeriya ta bayyana dalilin da ya sa farashin man fetur ya ki raguwa

Muhammad Auwal SuleimanAugust 13, 20230

A wani ƙarin hasken da kakakin shugaban ƙasa, Ajuri Ngelale ya yi, ya bayyana dangantakar dake tsakanin matatun man fetur da kuma farashinsa, sannan kuma yace farashin man ya dogara ne kacokan akan kuɗin

Read more

Hukumar tace finafinai ta Kano ta fara cafke masu tallan magungunan gargajiya

Muhammad Auwal SuleimanAugust 12, 20230

Shugaban Hukumar tace fina-finai da Dab’i ta Jahar Kano, Alh. Abba El-Mustapha ya jaddda aniyar hukumar ta kawo tsafta tare da gyara a bangaren masu tallan magungunan gargajiya

Read more

Kano: ‘Yan sanda sun cafke mutane 3 da ke safarar hodar iblis

Muhammad Auwal SuleimanAugust 12, 20230

Rundunar ta yi bayanin ne a cikin wata sanarwa da jami’inta na hulɗa da jama’a SP Abdullahi Haruna Kiyawa ya aike wa kafofin yaɗa labarai.

Read more

Wani sashe na babban masallacin Zariya ya rufta ana tsaka da sallah

Muhammad Auwal SuleimanAugust 12, 20230

A kalla mutane takwas ne suka riga mu gidan gaskiya yayin da, da dama suka jikkata sakamakon ruftawar wani sashe na ginin Babban Masallacin Zariya da ke Fadar Zazzau a Jihar Kaduna.

Read more

Rundunar sojin Najeriya ta zargi wasu da Ingiza ta domin yi wa Tinubu juyin mulki

Muhammad Auwal SuleimanAugust 12, 20230

Rundunar tsaron Najeriya ta ce akwai wasu marasa kishin kasa da ke Ingiza ta domin yi wa Shugaba Tinubu juyin mulki.

Read more

Kano: Hukumar KAROTA za ta fara kama yara masu tuka baburan a-daidaita-sahu

Muhammad Auwal SuleimanAugust 11, 20230

Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano, KAROTA, za ta ci gaba da kama yara masu tuƙa baburan a-daidaita-sahu waɗanda ba su kai shekara 18 ba.

Read more

Sarkin Kano na 14, Sanusi II, ya samu ganawa da jagoran juyin mulkin a Nijar

Muhammad Auwal SuleimanAugust 9, 20230

Wannan na zuwa ne a lokacin da ƙungiyar Tarayyar Turai, AU da UN da ECOWAS ke dawowa daga ƙasar ba tare da samun damar ganawa da shugaban ba.

Read more

Dakarun sojin Ofureshin Hadarin Daji sun kashe ‘yan bindiga 10 da ceto wasu da dama

Muhammad Auwal SuleimanAugust 9, 20230

Dakarun sojojin ‘Operation Hadarin Daji’ a jihar Zamfara sun halaka ƴan bindiga 10 tare da ceto wasu mutum tara da aka yi garkuwa da su.

Read more

Gwamnatin Tarayya ta aike wa jihar Kwara manyan motoci maƙare da shinkafa

Muhammad Auwal SuleimanAugust 9, 20230

A sanarwar da gwamnatin jihar ta fitar, ta ce, Buhunhunan shinkafar 1,200 da gwamnatin ta bayar, wani ɓangare ne na rage raɗaɗin tsadar rayuwar da cire tallafin man fetur yasanya al’umar ƙasar nan.

Read more

Shugaba Tinubu ya sanya sunan wata daliba cikin kwamitin kawo gyara na harkokin haraji

Muhammad Auwal SuleimanAugust 9, 20230

Toh sai dai abin da ya fi daukar hankalin mutane shi ne, ganin Orire Agbaje ta shiga cikin wannan kwamiti da ya tattara kwararru da masana.

Read more

Posts navigation

1 … 214 … 279
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama