Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Akwai haɗa bakin ƴan cikin gida a harƙallar hukumar bogi

Atiku ya zargi gwamnatin Tinubu da kashe Naira Tiriliyan 8.8 ba tare da an tanade su cikin kasafin kuɗi ba.

Gwamnatin Zamfara ta Jinjina wa shugaban NAHCON kan nasarar aikin Hajjin 2026

Yau Laraba take sabuwar shekarar Musulunci na shekarar 1445 bayan Hijira

Muhammad Auwal SuleimanJuly 19, 20230

Yau take 1 ga watan Muharram 1445 AH, biyo bayan cikar  kwana 30 ga watan Dhul Hijjah na shekarar 1444 bayan Hijirah Jiya Talata.

Read more

YADDA ZIYARAR MATAIMAKIN SHUGABAN KASA KASHIM NA FARKO JIHAR KANO TA KASANCE

Muhammad Auwal SuleimanJuly 19, 20230

YADDA ZIYARAR MATAIMAKIN SHUGABAN KASA KASHIM NA FARKO JIHAR KANO TA KASANCE

Read more

Majalisun dokokin Najeriya na shirin fara nazari kan sunayen ministoci

Muhammad Auwal SuleimanJuly 19, 20230

A yau Laraba ne ake sa ran za a karanto sunayen mutanen da Shugaba Tinubu zai naɗa a matsayin ministoci a zauren majalisar dattawa, bayan an daɗe ana jira.

Read more

Kungiyar Kwadago ta Najeriya ta nuna rashin gamsuwarta da karin farashin man fetur

Muhammad Auwal SuleimanJuly 19, 20230

Kungiyar Kwadago ta ƙasa ta nuna rashin gamsuwar ta da karin farashin man fetur zuwa N617, inda ta ce wannan lamari sam bai wa ƴan najeriya dadi ba. 

Read more

Shugaban kanfanin NNPC a Najeriya ya bayyana dalilin tashin farashin man fetur

Muhammad Auwal SuleimanJuly 19, 20230

Shugaban rukunin kamfanin man fetur na ƙasa, Mele Kyari, ya ce yanayin kasuwar man fetur ce tasa farashin man ya ƙaru izuwa Naira 617.

Read more

‘Yan Najeriya sun fara rage yawan amfani da man fetur da lita miliyan 65

Muhammad Auwal SuleimanJuly 19, 20230

Hukumar da ke sa ido kan harkokin man fetur ta ƙasa ta ce yawan man fetur da ake amfani da shi yau da kullun wanda yake kaiwa lita miliyan 46.38, ya ragu da lita miliyan 65.

Read more

Gwamnatin tarayya za ta sake duba albashin ma’aikatanta ~ Godswill Akpabio

Muhammad Auwal SuleimanJuly 19, 20230

Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya bayar da tabbacin cewar, gwamnatin tarayya a shirye take domin sake duba albashin ma’aikatanta, a wani mataki na rage musu raɗaɗin cire tallafin man fetur.

Read more

Shugaba Tinubu ya ba da umarnin sake nazarin ba da tallafin Naira 8,000

Muhammad Auwal SuleimanJuly 19, 20230

Biyo bayan cece-kuce da suka da jama’a ke ta faman yi, gwamnatin Tinubu ta umurci sake nazarin shirin bayar da tallafin kudi na Naira 8,000 da nufin samar da agaji ga magidanta masu karamin karfi don rage radadin cire tallafin man fetur.

Read more

Gwamnan Jihar Taraba, Agbu Kefas, ya kafa kwamitin kwato kadarorin jihar

Muhammad Auwal SuleimanJuly 18, 20230

Gwamnan Jihar Taraba, Agbu Kefas, ya kafa kwamitin kwato kadarorin jihar

Read more

Hukumar EFCC ta fara bin diddigin tsohon shugaban jam’iyyar APC, Abdullahi Adamu

Muhammad Auwal SuleimanJuly 18, 20230

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta fara bin diddigin Abdullahi Adamu, shugaban jam’iyyar APC mai mulki na kasa, kan gazawarsa wajen bayyana inda kudade sama da Naira biliyan 32

Read more

Posts navigation

1 … 222 … 279
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama