Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Akwai haɗa bakin ƴan cikin gida a harƙallar hukumar bogi

Atiku ya zargi gwamnatin Tinubu da kashe Naira Tiriliyan 8.8 ba tare da an tanade su cikin kasafin kuɗi ba.

Gwamnatin Zamfara ta Jinjina wa shugaban NAHCON kan nasarar aikin Hajjin 2026

An samu hauhawar farashin kayayyakin masarufi da kashi 22.79 a watan Yuni

Muhammad Auwal SuleimanJuly 18, 20230

Hauhawar farashin kayayyaki a ƙasar nan ya ƙaru zuwa kashi 22.79 a watan Yuni daga kashi 22.41 da yake a watan Maris ɗin shekarar nan.

Read more

Farashin litar man fetur ya karu daga 539 zuwa 617

Muhammad Auwal SuleimanJuly 18, 20230

Farashin Litar Man Fetur ya karu zuwa Naira 617 kamar yadda rahotanni suka bayyana a babban birnin tarayya, Abuja.

Read more

Wasu lauyoyi 60 sun garzaya kotu domin shigar da kara game da Emefiele

Muhammad Auwal SuleimanJuly 18, 20230

Wasu lauyoyi 60 sun garzaya kotu domin shigar da kara na kin sakin Emefiele

Read more

Rundunar ‘Yan sanda ta musanta batun janye jami’anta daga kare manyan mutane

Muhammad Auwal SuleimanJuly 18, 20230

Hukumar ƴan sandan Najeriya ta musanta labarin da ke cewa ta janye jami’anta waɗanda ke aikin kare wasu tsofaffin jami’an gwamnati.

Read more

Mai alfarma sarkin musulmi ya ayyana Laraba 1 ga watan Muharram

Muhammad Auwal SuleimanJuly 18, 20230

Kwamitin duban wata na fadar mai martaba Sarkin Musulmi ya sanar da cewa ranar Laraba ita ce ɗaya ga watan Muharram, abin da ke alamta shiga sabon watan Musulunci.

Read more

Gwamnan Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya rantsar da karin kwamishinoni 3

Muhammad Auwal SuleimanJuly 18, 20230

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya jagoranci taron majalisar zartarwa na jihar a jiya Litinin, Inda a yayin taron aka rantsar da sabbin kwamishinoni guda 3

Read more

Ana cigaba da hako mutanen da gini ya danne a Sudan

Muhammad Auwal SuleimanJuly 17, 20230

Ana ci gaba da luguden wuta a biranen Khartoum da ma yankin yammacin Dafur a cewar shaidun gani da ido, duk da yunkurin kawo karshen rikicin da kasashen duniya ke yi.

Read more

Muna gargadin masu ba da kudi domin zama ministocin Tinubu ~ Ibrahim Kabir Masari

Muhammad Auwal SuleimanJuly 17, 20230

Mai ba wa shugaba Tinubu shawarwari kan lamuran siyasa Ibrahim Kabir Masari ya ce wasu ‘yan damfarar siyasa na karbar kudi daga hannun wasu da sunan za su sa shugaba Tinubu ya nada su Ministoci.

Read more

Shugaba Tinubu ya gargadi kasashen duniya kan sace wa Afirka albarkatun kasa

Muhammad Auwal SuleimanJuly 17, 20230

Ya yi gargadin ne a jawabin da ya gabatar a wurin taron shugabannin Afirka da aka yi a Nairobi babban birnin Kenya ranar Lahadi.

Read more

‘Yan majalisar tarayya sun mai da martani game da yin sama da fadi da biliyan 70

Muhammad Auwal SuleimanJuly 17, 20230

Ƴan Majalisar wakilan Najeriya sun fara mayar da martani dangane da sukar da ake musu ta warewa kansu Naira biliyan 70 daga cikin Naira biliyan 500 da suka amince wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu

Read more

Posts navigation

1 … 223 … 279
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama