Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Akwai haɗa bakin ƴan cikin gida a harƙallar hukumar bogi

Atiku ya zargi gwamnatin Tinubu da kashe Naira Tiriliyan 8.8 ba tare da an tanade su cikin kasafin kuɗi ba.

Gwamnatin Zamfara ta Jinjina wa shugaban NAHCON kan nasarar aikin Hajjin 2026

CBN zai saki tan miliyan 500 na masara domin saukaka wa al’umma karancin abinci

Muhammad Auwal SuleimanJuly 21, 20230

Gwamnatin Najeriya ta umarci babban bankin kasar CBN da ya gaggauta sakin tan miliyan 500 na masarar da ya saya daga hannun manoma domin amfanin jama’a, sakamakon tsada da kuma karancin abincin da ake fuskanta a sassan kasar. 

Read more

Gwamnatin Najeriya ta tattara haraji mafi yawa a tarihi cikin watanni 6 na 2023

Muhammad Auwal SuleimanJuly 21, 20230

An kiyasta Yawan harajin da Nijeriya ta karba ya kai naira tiriliyan 5.5, kwatankwacin dala biliyan bakwai kenan daga watan Janairu zuwa Yunin 2023 wanda shi ne mafi yawa da aka taba samu cikin wata shida.

Read more

Gwamnana Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya jagoranci jama’a domin yin sallar rokon ruwa

Muhammad Auwal SuleimanJuly 21, 20230

A jiya Alhamis, Gwamnana Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya jagoranci dimbin jama’a domin yin Sallar rokon ruwa, saboda karancin ruwan saman da Jihar ke fsukanta.

Read more

Kano: Za mu hukunta masu zubar da shara a wuraren da ba su kamata ba ~ Ahmadu Haruna Zago

Muhammad Auwal SuleimanJuly 21, 20230

Shugaban hukumar kwashe shara da tsaftar muhalli  ta jihar Kano  Ahmadu Haruna Zago, yace hukumar sa za ta yi amfani da sashen dokar ma’aikatar wajen tursasawa tare da magance dabi’ar zubar da shara da tsakar dare

Read more

Rundunar ‘yan sandan Kano ta gargadi masu sana’ar kira da su kula wajen sai da kayansu

Muhammad Auwal SuleimanJuly 20, 20230

Kwammishiann Yan Sandar jahar Kano Muahammad Husaini Gumel ne ya yi wanan kira yayin da yake holon masu laifi sama da 90 da rundunar ta cafke.

Read more

Kwamishinan ‘yan sandan Kano ya ja hankalin al’umma kan muhimmancin magance matsalar Daba

Muhammad Auwal SuleimanJuly 20, 20230

Hukumar Yan Sandar Jihar Kano ta ce, idan akayi sake da harkar a daba a jahar, to zata fi irin matsalar da aka samu a yankin Arewa Maso Gabashin Najeriya.

Read more

Hukumar Hizba ta fara rabon fom ɗin auren zawarawa da ‘yan mata a jihar Kano

Muhammad Auwal SuleimanJuly 20, 20230

Hukumar Hisba ta jihar Kano ta ce ta kafa kwamitoci guda biyu waɗanda za su yi aikin rabon fom da tantance lafiyar masu buƙatar shiga shirinta na auren zawarawa da ‘yan mata.

Read more

Majalisar Tattalin arzikin Najeriya ta yi wani zama kan cire tallafin man fetur

Muhammad Auwal SuleimanJuly 20, 20230

An sa ran taron zai tattauna batun yadda za a raba tallafin da za a raba wa ‘yan ƙasar, don rage raɗaɗin da cire tallafin man fetur ya haddasa.

Read more

Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya halarci wani taro a jihar Katsina

Muhammad Auwal SuleimanJuly 19, 20230

Tsahon shugaban kasa muhammadu Buhari ya halarci taron gidauniyar jihar katsina wanda ake gudanarwa a yanzu haka a fadar gwamnatin jihar da ke birnin Katsina.

Read more

Kungiyar Malaman Kwalejin Ilimi ta COEASU ta umarci mambobinta su zo aiki sau 2 a sati

Muhammad Auwal SuleimanJuly 19, 20230

Kungiyar Malaman Kwalejin Ilimi ta ƙasa COEASU ta umarci dukkan mambobinta da su riƙa zuwa aiki na kwanaki biyu kacal a sati.

Read more

Posts navigation

1 … 221 … 279
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama