Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Fursunoni 9 sun haddace Alƙur’ani a gidan yari a Kano 

An harbe ɗan bindiga a rukunin gidajen sojoji a Abuja

Abba kaɗai ke da takarar kai-tsaye a Kano —APC

Shugaba Buhari Ya Yi Kira Kan Cigaba da Kare Tekun Guinea

Muhammad Auwal SuleimanApril 26, 20230

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya jaddada muhimmanci aiwatar da taron ƙolin ƙasashen yankin tekun Guinea wato “Gulf of Guinea Commission”

Read more

Allah Ya Yi Wa Tsohon Ministan Kwadago,Jigo a jam’iyyar PDP Rasuwa

Muhammad Auwal SuleimanApril 26, 20230

Musa Gwadabe ya rasu ne a Kano yana da shekaru 86 a daren jiya Talata, bayan doguwar jinya, kamar yadda jaridar majiyarmu ta ruwaito.

Read more

Allah Ya Yi Wa Rajistaran Jami’ar Bayero Rasuwa

Muhammad Auwal SuleimanApril 26, 20230

Wannan sanarwa wannan rashi da jami’ar Bayero ta yi, ya fito ne daga hannun Daraktan Hulɗa da Jama’a na Jami’ar Bayero Kano, Malam Lamara Garba.

Read more

Majalisar Ɗinkin Duniya Ta Kwashe Ma’aikatanta Daga Sudan

Muhammad Auwal SuleimanApril 24, 20230

Majalisar Ɗinkin Duniya ta kwashe ɗaruruwan ma’aikatanta da iyalansu daga Khartoum da sauran yankunan Sudan, a cewar wani mai magana da yawun Babban Sakataren ƙungiyar.

Read more

SERAP Za Ta Maka Buhari a Kotu Kan Ɓacewar Gangar Mai 149

Muhammad Auwal SuleimanApril 24, 20230

Kungiyar Sa-Ido Kan Sarrafa Tattalin Arziki Mai Zaman Kanta (SERAP) ta yi barazanar gurfanar da gwamnatin tarayya a gaban kotu, idan har ta gaza gudanar da bincike kan zargin ɓacewar sama da ganga miliyan 149 na danyen man fetur.

Read more

Rundunar Sojin Najeriya Ta Tabbatar da Nasarar Halaka ‘Yan Boko Haram 63

Muhammad Auwal SuleimanApril 24, 20230

Hedikwatar rundunar tsaro ta sojin Nijeriya, ta bayyana cewa, dakarunta sun yi nasarar halaka ‘yan ta’addar Boko Haram 63 tsakanin farkon watan Maris zuwa 15 ga watan Afrilu.

Read more

Rundunar ‘Yan Sanda Ta Bazama Domin Cafke Kwamishinan Zaɓen Adamawa

Muhammad Auwal SuleimanApril 24, 20230

Babban Sufeton ‘yan sandan Najeriya Usman Alkali Baba, ya umurci wata tawagar ‘yan sanda ta yi aiki tare da hukumar zaben Najeriya, wajen bincike da kuma gurfanar da shugaban hukumar zabe na jihar Adamawa

Read more

Kanfanin Jiragen Sama Ya Alkawurta Kwaso Daliban Najeriya Dake Sudan Kyauta

Muhammad Auwal SuleimanApril 24, 20230

A ɗaya ɓangaren kuma, kamfanin jiragen sama mai zaman kansa na Air Peace a ƙasar nan, ya bayyana aniyarsa ta kwashe ‘yan Nijeriya da rikicin kasar Sudan ya rutsa da su kyauta

Read more

Najeriya Ta Fara Shirin Kwaso Dalibanta Da Ke Sudan -Mr. Jeoferry Onyeama

Muhammad Auwal SuleimanApril 24, 20230

Gwamnatin Najeriya Za Ta Fara Kwaso ‘Yan Kasar nan da suka Makale a ƙasar Sudan, biyo bayan yaƙin da ya ɓarke wanda hakan ya sanya dubban ɗaliban ƙasar nan cikin tsaka mai wuya.

Read more

Abuja: Wani Rikici Ya Yi Sanadin Mutuwar Wani a Unguwar Gwarimpa

Muhammad Auwal SuleimanApril 24, 20230

Mai magana da yawun ‘yan sandan Abuja SP Josephine Ade ta faɗa wa Majiyarmu cewa rikicin ya ɓarke ne a tsakanin wasu ƙabilu guda biyu mazauna wani yanki dake Gwarimpa village.

Read more

Posts navigation

1 … 237 … 261
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama