Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Akwai haɗa bakin ƴan cikin gida a harƙallar hukumar bogi

Atiku ya zargi gwamnatin Tinubu da kashe Naira Tiriliyan 8.8 ba tare da an tanade su cikin kasafin kuɗi ba.

Gwamnatin Zamfara ta Jinjina wa shugaban NAHCON kan nasarar aikin Hajjin 2026

Gwamnan Taraba ya kafa kwamitin da zai binciki hukumomin jihar tun daga 2019

Muhammad Auwal SuleimanJune 21, 20230

Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas ya kafa wani kwamitin mutum tara da zai yi bincike domin ganin yadda aka tafiyar da hukumomin jihar Taraba tun daga 2019.

Read more

DSS ta bayyana dalilanta na cigaba da tsare tsohon gwamnan babban banki, Godwin Emefiele

Muhammad Auwal SuleimanJune 21, 20230

Hukumar tsaro ta farar kaya DSS, ta shaidawa babban kotun tarayya da ke zama a garin Abuja hikimar cigaba da tsare Godwin Emefiele.

Read more

Gwamnan Kano Ya Amince da Mai da Barista Muhuyi Magaji Kan Kujerarsa

Muhammad Auwal SuleimanJune 21, 20230

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya amince da mayar da Barista Muhuyi Magaji Rimin Gado a matsayin Shugaban Hukumar Sauraron Korafe-korafen Al’umma da Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta jihar Kano, domin kammala wa’adinsa.

Read more

Gwamnan Kano ya umarci kwamishinonin da zai nada da su bayyana dukiyarsu kafin kama aiki

Muhammad Auwal SuleimanJune 21, 20230

 Inda yaƙara da cewar, daga yanzu, duk wanda ya san sunansa ya shiga cikin waɗanda za’a naɗa kwamishina ya bayyana dukiyar da ya mallaka gabanin majalisa ta tantance shi.

Read more

Bauchi: Babbar Kotun Shari’ar Musulunci Ta Aike da Wani Malamin Addini Gidan Gyaran Hali

Muhammad Auwal SuleimanJune 20, 20230

Babbar Kotun Shari’ar Musulunci mai lamba 1 da ke Jihar Bauchi ta tura Dakta Idris Abdul’aziz Dutsen Tanshi gyara hali har zuwa nan da wata guda, bisa abin da ta kira  ‘raini ga kotu’.

Read more

Rundunar ‘Yan Sanda Sun Raba Wa Iyalai da ‘yan uwan wadanda suka rasa rayukansu Naira miliyan 23,574,204

Muhammad Auwal SuleimanJune 20, 20230

Kwamishinan ‘yansandan Jihar Zamfara, Muhammad Bunu, a madadin babban sufeton ‘yansanda na kasa, Usman Alkali Baba ya gabatar da check ɗin kudi na Naira miliyan 23,574,204 ga iyalai da ‘yan uwa 21 na jami’an ‘yansanda da suka rasa rayukansu a bakin aiki.

Read more

Gwamnan Kano ya nada kwamitin riko na hukumar gudanarwar Kano Pillars

Muhammad Auwal SuleimanJune 20, 20230

Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin Yan kwamitin riko na hukumar gudanarwar kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars (Masu Gida).

Read more

Hukumomin jihar Kano sun kaddamar da dokar ta-ɓaci game da satar waya

Muhammad Auwal SuleimanJune 20, 20230

majalisar dokokin jihar Kano ta nuna damuwa kan matsalolin satar waya da sane da shan miyagun kwayoyi da ma waɗansu laifukan da ke barazana ga zaman lafiyar jihar.

Read more

Gwamnan Kano ya aike da sunaye 19 ga majalisar dokoki domin tantance su

Muhammad Auwal SuleimanJune 20, 20230

Gwamnan jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya turawa Majalisar dokokin jihar kano sunayen mutane 19 domin tantancesu don nada su a matsayin kwamishinonin sa Kuma yan majalisar zartarwa jiha.

Read more

Shugaban Kasar Najeriya Ya Amince da Nadin Hafsoshin Sojin Kasar da Mashawarci Kan Tsaro

Muhammad Auwal SuleimanJune 20, 20230

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya amince da yi wa dukkan hafsoshin tsaron Nijeriya da sufeto-Janar na ‘yan sanda da masu ba da shawara kan sha’anin tsaro da Kwanturola-Janar na Hukumar Kwastam murabus daga Ma’aikatunsu tare da maye gurbinsu nan take.

Read more

Posts navigation

1 … 236 … 279
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama