Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Akwai haɗa bakin ƴan cikin gida a harƙallar hukumar bogi

Atiku ya zargi gwamnatin Tinubu da kashe Naira Tiriliyan 8.8 ba tare da an tanade su cikin kasafin kuɗi ba.

Gwamnatin Zamfara ta Jinjina wa shugaban NAHCON kan nasarar aikin Hajjin 2026

Al’ummar Kasar Mali Sun Fita Rumfunan Zabe Domin Kada Kuri’ar Raba Gardama

Muhammad Auwal SuleimanJune 18, 20230

Al’ummar Kasar Mali Sun Fita Rumfunan Zabe Domin Kada Kuri’ar Raba Gardama

Read more

Gombe: Rahotanni Sun Nuna Ana Cigaba da Samun Karuwar Masu Yin Tazarar Haihuwa

Muhammad Auwal SuleimanJune 18, 20230

Hukumar Lafiya a Matakin Farko ta Jihar Gombe, ta bayyana cewa an samu qaruwar sabin masu yin tazarar haihuwa a jihar, da kimanin mutane 28,561 daga watan Janairu zuwa Maris ɗin 2023.

Read more

kwamitin kwashe shara ta jihar Kano ya sanar da shiga matakin karshe na kammala aikinsa

Muhammad Auwal SuleimanJune 18, 20230

Shugaban kwamitin kwashe shara na jihar Kano Amb. Alhaji Ahmadu Haruna Zago ya bayyana cewa nan da kwanaki biyu masu zuwa kwamitinsa zai kammala aikinsa, wanda a yanzu aikin nasu na kwashe sharar yana matakin karshe.

Read more

Hukumar DSS ta bankado shirin da wasu ke yi domin bata gwamnatin Bola Ahmad Tinubu

Muhammad Auwal SuleimanJune 18, 20230

Hukumar tsaro ta DSS a Nijeriya ta ce ta bankado shirin da wasu ke yi don bata sunanta da na gwamnatin Shugaba Bola Tinubu sakamakon tsare Godwin Emefiele, shugaban babban bankin kasar da aka dakatar daga aiki.

Read more

Ministan harkokin wajen Saudiyya ya tattauna da shugaban kasar Iran

Muhammad Auwal SuleimanJune 18, 20230

Ministan harkokin wajen Saudiyya Faisal Bin Farhan, ya isa Tehran tare da tattaunawa da shugaban Iran da kuma Ministan harkokin waje Ebrahim Raisi da Hossein Amir Abdolliah.

Read more

Sakataren Harkokin Wajen Amurka Ya Kai Ziyarar Aiki Kasar Sin

Muhammad Auwal SuleimanJune 18, 20230

Sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken na ci gaba da ziyararsa ta kwana biyu a Beijing babban birnin China.

Wannan ziyara ita ce ta farko da waji babban jami’in diflomasiyya daga Amurka ya kai China cikin kimanin shekara biyar.

Read more

Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III, Ya Umarci Al’umma da Su Fara Duban Watan Babbar Sallah

Muhammad Auwal SuleimanJune 18, 20230

Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar III ya umarci Musulmai a faɗin Najeriya da su fara duban watan Zul-Hijja na shekrar 1444 ta hijira daga yau Lahadi.

Read more

Jami’ar Ahmadu Bello, ABU, Ta Sanar da Fara Zangon Karatu Na 2

Muhammad Auwal SuleimanJune 17, 20230

A wata sanarwa da jami’ar ta fitar, ta ce sakamakon taron gaggawa karo na 523 da majalisar ta gudanar a jiya Juma’a 16 ga watan Yuni 2023,

Read more

Asari Dakubo Ya Shawarci Shugaba Tinubu Kan Cigaba da Tsare Nnamdi Kanu

Muhammad Auwal SuleimanJune 17, 20230

Jagoran tsagerun Neja Delta, Asari Dokubo ya shawarci Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu kan kada ya kuskura ya saki jagoran kungiyar ’yan aware ta Biyafara (IPOB), Nnamdi Kanu.

Read more

Tsohon Shugaban Kasa, Goodluck Jonathan, Ya Karyata Zargin da Femi Kuti Ya Yi Masa

Muhammad Auwal SuleimanJune 17, 20230

Tsohon shugaban Najeriya Goodluck Jonathan ya musanta iƙirarin da Femi Kuti ya yi a kansa, wanda ya ce Hukumar EFCC mai yaƙi da yi wa arziƙin ƙasa ta’annati ta gayyace shi kan zargin sha’anin kuɗi bayan wa’adinsa ya ƙare a matsayin mataimakin gwamnan Jihar Bayelsa.

Read more

Posts navigation

1 … 238 … 279
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama