Zaɓaɓɓen Shugaban Ƙasar Najeriya Ya Dawo Daga Ziyarar da Ya Kai Faransa
Zaɓaɓɓen shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya dawo ƙasar nan bayan wata ziyara da ya kai ƙasar Faransa inda ya shafe tsawon mako biyar.
Zaɓaɓɓen shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya dawo ƙasar nan bayan wata ziyara da ya kai ƙasar Faransa inda ya shafe tsawon mako biyar.
Wata sanarwa da Hukumar Ba Da Agajin Gaggawa ta kasa NEMA ta fitar dauke da sa hannun kakakinta, Manzo Ezekiel,ita ta bayyana kafa kwamitin kamar yadda Channels ya ruwaito.
An yi kira ga al’umma da su rika kirkiro da sabbin hanyoyi wajen samun sassauci game da matsin rayuwa.
An gudanar da sallar Idin ne da misalin ƙarfe 8:30 na safe wanda limamin Kano Farfesa Sani Zahraddeen ya jagora. Sannan akwai mutane kamar sanata Kabiru Gaya da shugaban Hukumar Karota, Baffa Babba Dan’Agundi da Ali Baba a Gama Lafiya da sauransu.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Abubakar Sa’ad III ya sanar da ganin jinjirin watan Shawwal a Najeriya.
Akalla rayukan mutane 85 sun salwanta ciki har da mata da yara yayin da wasu mutanen fiye da 320 suka ji munanan raunika bayan aukuwar wani turmutsitsi a birnin Sanaa da ke karkashin ‘yan tawaye
Ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Rauf Aregbesola, a jiya Laraba, ya musanta masaniya kan umarnin da aka bayar na yin murabus din mukaddashin Kwanturola Janar na Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa, Isah Idris Jere.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya isa Abuja, Babban Birnin Tarayya bayan ya shafe kwanaki takwas yana ziyarar aiki a kasar Saudiyya.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri na jam’iyyar PDP, ya bayyana cewa takarar da ya yi da wasu mutane ne masu karfin fada-a-ji da ke Abuja, ba da Aishatu Binani ba.
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), a Jihar Kebbi, ta bayar da takardar shaidar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar, Nasir Idris da mataimakinsa Umar Abubakar da ‘yan majalisar dokokin jihar 10.