Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Fursunoni 9 sun haddace Alƙur’ani a gidan yari a Kano 

An harbe ɗan bindiga a rukunin gidajen sojoji a Abuja

Abba kaɗai ke da takarar kai-tsaye a Kano —APC

Zaɓaɓɓen Shugaban Ƙasar Najeriya Ya Dawo Daga Ziyarar da Ya Kai Faransa

Muhammad Auwal SuleimanApril 24, 20230

Zaɓaɓɓen shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya dawo ƙasar nan bayan wata ziyara da ya kai ƙasar Faransa inda ya shafe tsawon mako biyar.

Read more

Gwamnatin Tarayya Ta Kafa Kwamitin Tsara Jigilar ‘Yan Najeriya Daga Sudan

Muhammad Auwal SuleimanApril 23, 20230

Wata sanarwa da Hukumar Ba Da Agajin Gaggawa ta kasa NEMA ta fitar dauke da sa hannun kakakinta, Manzo Ezekiel,ita  ta bayyana kafa kwamitin kamar yadda Channels ya ruwaito.

Read more

Sarkin Kano Ya Buƙaci Al’umma Su Ƙirƙiro Hanyoyin Rage Talauci

Muhammad Auwal SuleimanApril 23, 20230

An yi kira ga al’umma da su rika kirkiro da sabbin hanyoyi wajen samun sassauci game da matsin rayuwa.

Read more

Labari Cikin Hotuna: Yadda Aka Gudanar da Sallar Idi a Masallacin Ƙofar Mata

Muhammad Auwal SuleimanApril 21, 20230

An gudanar da sallar Idin ne da misalin ƙarfe 8:30 na safe wanda limamin Kano Farfesa Sani Zahraddeen ya jagora. Sannan akwai mutane kamar sanata Kabiru Gaya da shugaban Hukumar Karota, Baffa Babba Dan’Agundi da Ali Baba a Gama Lafiya da sauransu.

Read more

Mai Alfarma Sarkin Musulmi Ya Ayyana Juma’a a Matsayin Ranar Sallah Ƙarama

Muhammad Auwal SuleimanApril 21, 20230

Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Abubakar Sa’ad III ya sanar da ganin jinjirin watan Shawwal a Najeriya.

Read more

Yemen: Mutane 85 Sun Rasu, 320 Sun Jikkata Yayin Karɓar Tallafin Kuɗi

Muhammad Auwal SuleimanApril 20, 20230

Akalla rayukan mutane 85 sun salwanta ciki har da mata da yara yayin da wasu mutanen fiye da 320 suka ji munanan raunika bayan aukuwar wani turmutsitsi a birnin Sanaa da ke karkashin ‘yan tawaye

Read more

Ba Ni da Masaniyar Murabus Ɗin Shugaban Hukumar Shige da Fice -Aregbesola

Muhammad Auwal SuleimanApril 20, 20230

Ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Rauf Aregbesola, a jiya Laraba, ya musanta masaniya kan umarnin da aka bayar na yin murabus din mukaddashin Kwanturola Janar na Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa, Isah Idris Jere.

Read more

Shugaba Buhari Ya Dawo Najeriya Bayan Kai Ziyarar Aiki Saudiyya

Muhammad Auwal SuleimanApril 20, 20230

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya isa Abuja, Babban Birnin Tarayya bayan ya shafe kwanaki takwas yana ziyarar aiki a kasar Saudiyya.

Read more

Gwamnan Adamawa, Fintiri, Ya Bayyana Takararsa a Matsayin Mafi Wahala

Muhammad Auwal SuleimanApril 20, 20230

Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri na jam’iyyar PDP, ya bayyana cewa takarar da ya yi da wasu mutane ne masu karfin fada-a-ji da ke Abuja, ba da Aishatu Binani ba.

Read more

INEC Ta Miƙa Shaidar Lashe Zaben Jihar Kebbi Ga Nasir Idris

Muhammad Auwal SuleimanApril 20, 20230

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), a Jihar Kebbi, ta bayar da takardar shaidar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar, Nasir Idris da mataimakinsa Umar Abubakar da ‘yan majalisar dokokin jihar 10.

Read more

Posts navigation

1 … 238 … 261
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama