Gwamnatin Tarayya Za Ta Samar da Intanet Kyauta Ga ‘Yan Najeriya
A jiya ne Majalisar Zartarwa ta Tarayya FEC, ta amince da kashe Naira biliyan N24.20 a wasu kwangiloli biyu domin samar da intanet kyauta a wuraren taruwar jama’a
A jiya ne Majalisar Zartarwa ta Tarayya FEC, ta amince da kashe Naira biliyan N24.20 a wasu kwangiloli biyu domin samar da intanet kyauta a wuraren taruwar jama’a
Hukumar Hana sha da Fataucin Miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA reshen jihar Katsina, ta kama wasu mutane biyu da take zargi da safarar tabar wiwi bayan ta cafke su da kilo 7 na wasu haramtattun kayan maye.
Hukumar tsaro ta farin kaya ta Najeriya, DSS ta tabbatar da yunkurin da wasu ke yi domin samar da gwamnatin rikon kwarya a ƙasar, hukumar ta ce tana ganin hakan wani shiri ne na yi wa tsarin demokradiyya kafar ungulu da kuma son jefa kasar cikin rikici.
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya rantsar da tsohon shugaban ‘yan sanda Solomon Arase a matsayin shugaban hukumar ‘yan sanda na kasa.
Wani mai haɗa wa ƙungiyar Boko Haram, mai suna Awana Gaidam ya rasa ransa bayan ya yi kuskuren taka wani bam da ya binne wa dakarun ƙasar nan domin ya tashi da su, wanda nan take bam ya tashi da shi.
YADDA AKA GUDANAR BIKIN BA DA SANDAR MULKI GA SABON SARKIN DUTSE
Jakadiyar Birtaniya a Najeriya Catriona Laing ta ce an ƙi bai wa mata a ƙasar damar da ta kamata wajen ganin sun bayar da gudummawa domin ci gaban ƙasar.
Kasa da sa’o’i 24 da rasa rayukan mutane 11 a hanyar Mokwa zuwa Lapai a Jihar Neja, wasu mutane 24 sun mutu a wani hatsarin mota da auku a hanyar Kutigi zuwa Bida a jihar.
Sanata Dino Melaye Ya Ƙaryata Zargin Cewa Atiku Zai Haɗakai da Tinubu
Shugaba Buhari Ya Taya Zaɓaɓɓen Shugaban Ƙasa Murnar Ranar Haihuwarsa