Sarkin Musulmi Ya Musanta Wani Rahoto

Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III, ya karyata rahoton da wasu kafafen yada labarai suka wallafa cewa, Ya ce jami’an tsaro na guje wa ‘yan bindiga, amma suna cin zarafin mutanen da ‘yan bindigar suka sace.

Sanarwar ta ce, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, bai furta cewa jami’in tsaro na guje wa ‘yan bindiga, amma suna cin zarafin mutanen da ‘yan bindigar suka sace ba.

Sanarwar ta ƙara da cewa, bayanin da Sultan ya yi shi ne, idan ‘yan bindiga suka kai hari cikin al’umma suka kashe mutane tare da kone gidaje, ba a daukar wani mataki akai.

Post masu alaƙa

Dan KAROTA da direba ya buge ya gudu Nasiru Abdullahi Mai Jihadi ya rasu ya bar mata 2 da ‘ya’ya 12.

An kama budurwa ‘yar shekara 15 kan safarar miyagun kwayoyi a Delta.

Uwargidan shugaban Najeriya Sanata Oluremi Tinubu ta kaddamar da rumbum abinci ga jama’ar kudu maso kudancin Najeriya.