Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

NDLEA reshen jihar Kano ta ƙone haramtattun ƙwayoyi kilo dubu 12.

Sojojin Najeriya sun ceto ɗalibai da malamai 10 da aka sace a Borno

An kama wasu mutum 7 da ake zargin ƙusoshin Boko-Haram ne a filin jirgin Katsina

Wasu Matasa Sun Kashe Ɗan Sanda a Lokacin da Yake Raba Faɗa

Muhammad Auwal SuleimanApril 4, 20230

Wasu matasa sun kashe wani dan sanda da yake kokarin raba fada tsakanin wasu kungiyoyi da ba sa jituwa da juna a Karamar Hukumar Lavun da ke Jihar Neja.

Read more

Kano: Ƙungiyar Likitoci Musulmai Ta Ƙasa Ta Kai Tallafi Ga Ɗaurarru

Muhammad Auwal SuleimanApril 4, 20230

Ƙungiyar likitoci musulmai na kasa ta kai tallafin kayan more rayuwa ga ɗaurarrun mutane dake gidajen gyaran hali na gwauron Dutse da Kurmawa

Read more

‘Yan Sanda Sun Cafke Wasu Matasa 2 Bisa Zargin Kisan Kai

Muhammad Auwal SuleimanApril 4, 20230

Rundunar yan sandar jahar Kano ta yi nasarar cafke wasu matasa biyu bisa zarginsu da kashe wata matashiya a karamar hukumar  tudun wada ta Jahar kano.

Read more

Gwamnatin Kano Ta Naɗa, Jega, Shugaban Jami’ar Sa’adatu Rimi

Muhammad Auwal SuleimanApril 4, 20230

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da nada tsohon shugaban hukumar zabe ta kasa (INEC), Farfesa Muhammad Attahiru Jega a matsayin uba ga sabuwar Jami’ar nazarin koyar da aikin malinta ta Kano.

Read more

Amurka: Adadin Waɗanda Guguwa Ta Kashe Na Cigaba da Ƙaruwa

Muhammad Auwal SuleimanApril 3, 20230

Alkaluman wadanda guguwa ta kashe a Amurka ya karu zuwa mutum 29 dai dai lokacin da kakkarfar iskar ke ci gaba da tunkara wasu sassan kasar bayan tafka barna a yankunan kudanci da gabashin kasar.

Read more

NLC da TUC Ta Buƙaci Sabuwar Gwamnatin Najeriya Ta Farfaɗo da Matatun Mai

Muhammad Auwal SuleimanApril 3, 20230

Shugabannin Kungiyoyin NLC da TUC sun nuna ba za su goyi bayan karin farashin man fetur ba Ma’aikatan Najeriya sun ba Bola Tinubu shawara cewa gwamnatinsa ta gyara matatun danyen mai ‘Yan kwadago

Read more

Wata Cibiyar Tattara Zakka Ta Yi Nasarar Tara Naira Miliyan 90

Muhammad Auwal SuleimanApril 3, 20230

Wata cibiyar Tattara zakka da sadaƙa da ke Abuja da aka fi sani da NASFAT ta yi nasarar tattara kuɗi har naira miliyan casa’in a cikin shekaru huɗu.

Read more

Wata Jami’a Ta Hana Mata Sanye da Hijabi Shiga Harabar Makarantar

Muhammad Auwal SuleimanApril 3, 20230

Jami’ar dai mallakin wani malamin addinin Kirista mai suna Bishop David Oyedepo, mamallakin Majami’a ta Living Faith Church,

Read more

Mutane 80,000 Na Buƙatar Aikin Zuciya da Huhu a Najeriya – ACTSON

Muhammad Auwal SuleimanApril 3, 20230

Kungiyar Likitocin Zuciya da Huhu ta Ƙasa (ACTSON) ta ce sama da mutane 80,000 ne suke bukatar a yi musu aiki sakamakon kamuwa da ciwon zuciya kowacce shekara a fadin Najeriya.

Read more

Gwamnonin Najeriya Za Su Gana da Hukumomin Tattalin Arziƙin Ƙasar

Muhammad Auwal SuleimanApril 3, 20230

Gwamnonin Jihohi 36 na Tarayyar Nijeriya za su gana da dukkan hukumomin tattalin arziki da masu samar da kudade na kasar nan, da nufin kawar da matsalolin da suka dabaibaye tsaron jihohinsu

Read more

Posts navigation

1 … 261 … 277
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama