An Buƙaci ‘Yan Kasuwa da Kafa ‘Yan Sa Kai Na Kashe Gobara a Kasuwanni
Shugaban Hukumar Kashe Gobara ta ƙasa, Jaji Olola Abdulganiyu, ya kai ziyarar gani da ido domin jajantawa kan gobarar da ta cinye manyan kasuwanni biyu a Maiduguri, inda ya shawarci ‘yan kasuwan