Najeriya Ta Kulla Kawance Da Israila Domin Yaki Da Rashin Tsaro
Karamar Ministar Harkokin Wajen Najeriya Mrs Bianca Odumegwu-Ojukwu ta jagoranci kulla sabuwar yarjejeniyar da kasar Israila domin yaki da ‘yan taadda da rashin tsaro a kasar.
Karamar Ministar Harkokin Wajen Najeriya Mrs Bianca Odumegwu-Ojukwu ta jagoranci kulla sabuwar yarjejeniyar da kasar Israila domin yaki da ‘yan taadda da rashin tsaro a kasar.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Soludo, ya ce ranar Litinin ya ziyarci Shugaban Kasa Bola Tinubu, kuma sabanin yadda ake ta rade-radi, shugaban na nan cikin koshin lafiya kuma babu abin da ke damun shi. A ’yan kwanakin nan dai ana ta samun jita-jitar cewa shugaba Tinubu na can kwance magashiyyan yana fama da rashin […]
Rundunar yan sandan sandan jihar Kano, ta gudanar da taron tattaunawa da masu ruwa da tsaki na jam’iyun siyasa, gabanin zabukan cike gurbi, da za a gudanar a kananan hukumomin, Ghari/Tsanyawa da kuma Bagwai/ Shanono, a majalissar dokokin jihar. Kwamishinan yan sandan jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori , ne ya jagoranci zaman tattaunawar da […]
Ɗaurarru 16 sun gudu daga gidan yarin Keffi da ke jihar Nasarawa. Wata sanarwa da Hukumar kula da gidajen gyaran hali ta Najeriya ta fitar ta ce lamarin ya faru da safiyar Talata, kamar yadda mai magana da yawun hukumar ya bayyana. Sanarwar ta ce wasu daga cikin ɗaurarrun da ke gidan sun ci ƙarfin […]
Tsohon Gwamnan Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal, ya shaki iskar ’yanci bayan sakinsa da Hukumar EFCC mai yaki da masu yi wa tattalin arzikin Nijeriya ta’annati ta yi a yammacin wannan Talatar. Sojojin Sama Sun Yi Wa Yan Bindiga 400 Luguden Wuta A Zamfara An gurfanar Da Waɗanda Ake Zargi Da Harin Cocin Owo A jiya […]
Rundunar sojin saman Nijeriya ta bayyana cewa, harin da ta kai ta sama a karkashin rundunar ‘Operation Fansar Yamma’, a ranar Lahadi 10 ga watan Agusta, 2025, ta yi luguden wuta kan taron ‘yan bindiga 400 a lokacin da suke shirin kai hare-hare kan al’ummomi manoma a jihar Zamfara. Kakakin sojojin, Air Cdre Ehimen Ejodame, […]
Mutum biyar da ake zargi da shirya harin bam a Coci Katolika ta Saint Francis da ke Owo, Jihar Ondo, a shekarar 2022, sun musanta tuhume-tuhume tara na ta’addanci da gwamnatin Tarayya ta shigar a kansu. An gurfanar da su a gaban Mai Shari’a Emeka Nwite na babbar kotun tarayya a ranar Litinin, inda ake […]
A safiyar wannan Litinin ɗin ce aka wayi gari da wani mummunan hatsarin tankoki biyu na dakon iskar gas a Zariya, inda direba ɗaya kacal ya tsira da rai, yayin da wasu da dama suka ƙone ƙurmus. Shaidun gani da ido sun ce lamarin ya faru ne da misalin ƙarfe tara na safe, a kusa […]
Hukumar tsaro ta sibil difens (NSCDC) ta sanar da cafke wani mutum, Salisu Muhammad, mai shekaru 45, bisa zargin kashe jami’inta, Bashir Adamu Jibrin, a kasuwar Shuwarin da ke Karamar Hukumar Kiyawa a Jihar Jigawa. A cewar wata sanarwa da jami’in hulɗa da jama’a na hukumar, Muhammed Badarudeen ya fitar a Dutse, babban birnin jihar, […]
Ƙungiyar tuntuɓa ta Dattawan Arewa wato Arewa Consultetive Forum (ACF) ta ce ya zama wajibi ta faɗawa shugabanni gaskiya don ganin sun yi abinda ya dace wajen magance matsalolin da ƴan Arewa ke fuskanta, na rashin Tsaro, da fatara, da farfaɗo da tattalin arziki da kuma samarwa Matasa aikin yi a yankin. Shugaban kwamitin amintattu […]