Labarai

Babban Labari Labarai

Zaben Cike Gurbi: Jam’iyun Siyasa Sun Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Zaman Lafiya A Kano

Rundunar yan sandan sandan jihar Kano, ta gudanar da taron tattaunawa da masu ruwa da tsaki na jam’iyun siyasa, gabanin zabukan cike gurbi, da za a gudanar a kananan hukumomin, Ghari/Tsanyawa da kuma Bagwai/ Shanono, a majalissar dokokin jihar. Kwamishinan yan sandan jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori , ne ya jagoranci zaman tattaunawar da […]

Babban Labari Labarai

EFCC Ta Saki Tambuwal

Tsohon Gwamnan Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal, ya shaki iskar ’yanci bayan sakinsa da Hukumar EFCC mai yaki da masu yi wa tattalin arzikin Nijeriya ta’annati ta yi a yammacin wannan Talatar. Sojojin Sama Sun Yi Wa Yan Bindiga 400 Luguden Wuta A Zamfara An gurfanar Da Waɗanda Ake Zargi Da Harin Cocin Owo A jiya […]

Babban Labari Labarai

An Kama Mutumin Da Ake Zargi Da Kashe Jami’in Civil Defense A Jigawa

Hukumar tsaro ta sibil difens (NSCDC) ta sanar da cafke wani mutum, Salisu Muhammad, mai shekaru 45, bisa zargin kashe jami’inta, Bashir Adamu Jibrin, a kasuwar Shuwarin da ke Karamar Hukumar Kiyawa a Jihar Jigawa. A cewar wata sanarwa da jami’in hulɗa da jama’a na hukumar, Muhammed Badarudeen ya fitar a Dutse, babban birnin jihar, […]

Babban Labari Labarai

Kungiyar ACF Ta Bukaci Hadin Kan Mahukunta Don Magance Matsalolin Arewacin Nijeriya

Ƙungiyar tuntuɓa ta Dattawan Arewa wato Arewa Consultetive Forum (ACF) ta ce ya zama wajibi ta faɗawa shugabanni gaskiya don ganin sun yi abinda ya dace wajen magance matsalolin da ƴan Arewa ke fuskanta, na rashin Tsaro, da fatara, da farfaɗo da tattalin arziki da kuma samarwa Matasa aikin yi a yankin. Shugaban kwamitin amintattu […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000