Labarai

Babban Labari Labarai

Rasidi Ladoja Ya Zama Sabon Olubadan Na 44

An naɗa tsohon gwamnan jihar Oyo Rasidi Adewolu Ladoja a matsayin sabon sarkin masarautar Ibadan Na 44. Shugaban Najeriya, Bola Tinubu na daga cikin manyan bakin da suka halraci bikin naɗin, da aka gudanar da fadar sarkin. An gudanar da taron naɗin sabon sarkin ne a filin wasan Mapo inda jama’ar garin da baƙi da […]

Babban Labari Labarai

Kungiyar Likitocin Nijeriya Ce Zata Tantance Sahihancin Rashin Lafiyar Nnamdi Kadu: Kotu

Babban Kotun Tarayya ta daƙile buƙatar Nnamdi Kanu na neman a kai shi asibiti, inda ta umarci shugaban ƙungiyar likitocin Najeriya (NMA) ya kafa kwamitin likitoci tsakanin takwas zuwa goma domin tantance lafiyar shugaban ƙungiyar IPOB da ya ke ikirarin fama da rashin lafiya mai tsanani. Mai shari’a James Omotosho ne ya bayar da wannan […]

Babban Labari Labarai

Ana Zargin Jika Da Halaka Kakanninsa A Kano

Yanzu haka ana zargin wani matashi mai suna Mutawakilu Ibrahim, dan shekara kusan 30 mazaunin unguwar Kofar Dawanau, ya halaka kakanninsa biyu ta hanyar caka mu su wuka dake jihar Kano. Wani makocin mamatan biyu Malam Mukhtar Harisu ya tabbatarwa da tashar Muhasa TV da Rediyo cewa, lamarin ya faru ne da misalin karfe 9 […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai