Gwamnan Kano Ya Kori Masu Taimaka Masa Na Musamman Guda 2
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Alhaji Abba Kabir Yusuf, ta amince da korar wasu manyan ma’aikata na musamman (SSAs) nan take bayan rahoton kwamitocin bincike.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Alhaji Abba Kabir Yusuf, ta amince da korar wasu manyan ma’aikata na musamman (SSAs) nan take bayan rahoton kwamitocin bincike.
Gwamnatin Najeriya ta ce za ta samar da titin dogo domin sufurin jirgin ƙasa a ƙwaryar birnin Kano da ke arewacin ƙasar, wanda zai laƙume naira triliyan 1 da rabi, a kamar yadda shugaban kwamitin kasafin kuɗi na majalisar wakilai Abubakar Kabir Abubakar ya bayyana. Jaridar DailyTrust ce ta ruwaito ɗan majalisar yana bayyana hakan ne a […]
Rundunar ƴansandan Najeriya ta saki ɗangwagwarmaya, Omoyele Sowore bayan kiraye-kirayen da aka yi na buƙatar a sake shi. Tsohon ɗantakarar shugaban ƙasan ne ya bayyana haka a shafinsa na Facebook, inda ya alaƙanta sakin nasa da nasarar kiraye-kiran sakin nasa da aka yi. Ya rubuta cewa, “Ƴansandan Najeriya sun amsa buƙatar ƴan gwagwarmaya. Yanzu haka […]
Babban sufeton yan sandan Nijeriya, IGP Kayode Adeolu Egbetokun, Ph.D. NPM, ya jagoranci kaddamar da wasu sabbin gine-gine da suka hada da dakunan kwana da ofisoshi, wadanda aka gina a barikin yan sanda na Bompai da kuma Zariya Road. Wannan nada daga cikin shirin babban sufeton yan sandan na kara inganta walwalar dakarun rundunar tare […]
Kwamishinan sufurin jihar Kano da ke arewa maso gabashin Najeriya ya ajiye muƙaminsa kan zargin alaƙarsa da mutumin da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi a jihar. Gwamnatin jihar Kano ce ta sanar da murabus ɗinsa a cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan jihar, Sunusi Bature Dawakin Tofa ya fitar a ranar […]
Rohatanni na cewa babban sufeton yan sandan Nijeriya, IGP Kayode Adeolu Egbetokun, zai kai wata Ziyara ta musamman jihar Kano, a ranar laraba 6 ga watan Agustan 2025. Kawo yanzu dai babu cikakken bayanin guraren da shugaban yan sandan zai ziyarta a jihar, amma dai ana saran zai gana da kwamishinan yan sandan Kano da […]
Tsohon Ministan Harkokin ’Yan Sanda, Adamu Maina Waziri, ya caccaki Shugaba Bola Ahmed Tinubu da cewa gwamnatinsa ta kere ta tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ta fuskar muni, wanda a yanzu ƙasar tana cikin mummunan bala’i. Waziri, wanda jigo ne a jam’iyyar ADC (African Democratic Congress), ya bayyana haka ne a yayin wata tattaunawa da […]
Wata ɗaliba ’yar shekara 15 daga Jihar Yobe, Rukayya Muhammad Fema, ta zama Gwarzuwar Shekarar 2025 a Gasar Muhawara ta Duniya ta Teen Eagle. Rukayya ta yi zarra ne a wannan babbar gasa da ta gudana a birnin Landan na ƙasar Birtaniya, inda zaƙaƙuran ɗalibai daga ƙasashe 69 a faɗin duniya suka fafata a tsakaninsu. […]
Hukumar tsaron civil defense reshen jihar Jigawa, ta samu nasarar kama wasu daga cikin mutane da ake zargi da yin amfani da Adduna da Gatari wajen halaka wani jami’in hukumar mai suna Bashir Adamu Jibrin. Kakakin hukumar tsaron Civl defense reshen jihar Jigawa, Badruddeen Tijjani Mahmud, ne ya tabbatar da hakan, inda ya ce lamarin […]
Kwamitin da gwamnatin jihar Kano ta kafa domin binciken zargin kwamishinan sufurin jihar Ibrahim Namadi da hannu a belin mutumin da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi a jihar ya miƙa wa gwamnati rahotonsa. A yau Litinin ne kwamitin ƙarƙashin jagorancin Barrister Aminu Hussaini ya miƙa rahoton binciken nasa ga sakataren gwamnatin jihar. Babu dai […]