Labarai

An Kama Wata Mata Da Zargin Safarar Makamai Zuwa Katsina

Rundunar ’yan sandan Jihar Nasarawa ta kama wata mata mai shekara 21 mai suna Fatima Salisu da ake zargi da safarar makamai, biyo bayan samun bayanan sirri. Kakakin rundunar ’yan sanda, Ramhan Nansel ne ya bayyana hakan a ranar Alhamis. Kakakin ya ce an kama Fatima ne da laifin safarar alburusai ta yankin Keana da […]

Read more

Hauhawar farashi ta faɗo da kaso 23.71 a Najeriya – NBS

An samu raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya daga kashi 24.23 a watan Maris ɗin 2025 zuwa kashi 23.71 a watan Afrilun 2025. Hukumar Ƙididdiga ta Najeriya, NBS ta ce hauhawar farashin da aka samu a watan Afriliu ya nuna an samu ragin kaso 0.52 na hauhawar idan aka kwatanta da watan Maris. “Wannan na […]

Read more

An Rufe Dakunan Kwanan Dalibai A Jami’ar Maryam Abacha Kano

Jami’ar Maryam Abacha MAAUN ta rufe wasu gidaje biyu da ke zaman ɗakunan kwanan ɗalibanta mata a Jihar Kano. Hukumar gudanarwar jami’ar ta rufe ɗakunan kwanan ɗaliban da ke unguwar Hotoro da titin UDB a Kano saboda zargin rashin ɗa’a. Wannan jami’i da ke kula da ɗakunan kwanan, Hamza Garba, ya ce an ɗauki matakin […]

Read more

KSCHMA Ta Jaddada Kudirin Rage Yawan Mutuwar Kananan Yara A Kano

Hukumar Kula da Tsarin Taimakekeniyar Lafiya ta Jihar Kano (KSCHMA) ta sake jaddada kudirinta na ceton rayukan mata da kananan yara ta hanyar kawar da bambancin samun kulawar lafiya, musamman wajen rage yawan mace-macen yara ‘yan kasa da shekara biyar a fadin jihar. Da take jawabi ga manema labarai a birnin Kano, Babbar Sakatariyar KSCHMA, […]

Read more