Rikice-rikicen Da Ake Yi A Nijar Da Sudan Ne Ke Shafar Najeriya- Burtaniya

Kasar Burtaniya ta bayyana damuwarta kan tabarbarewar tsaro a Najeriya, inda ta bayyana hakan a matsayin “babban abin tada hankali” da ke faruwa sakamon rikice-rikicen da suka ki ci-suka ki cinye wa a jamhuriya Nijar da kuma Kasar Sudan. 

Post masu alaƙa

Majalisar Najeriya ta dakatar da zuwa Afirka ta Kudu

Za a miƙa ƴan Najeriya da ake zargi damfara zuwa Amurka

An Kama Masu Safarar Miyagun Ƙwayoyi 7 A Jigawa