An Rushe Hukumar Zaɓen Burkina Faso
Gwamnatin Burkina Faso ta rushe hukumar zaben kasar, ta ayyana ta a matsayin almubazzaranci da kuɗaɗen jama’a.
Gwamnatin Burkina Faso ta rushe hukumar zaben kasar, ta ayyana ta a matsayin almubazzaranci da kuɗaɗen jama’a.
Shugaban majalisar dattawa Sanata Godswill Akpabio, ya kwatanta marigayi shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a matsayin shugaba na gari wanda ya mulki Najeriya ba tare da satar duƙiyar ƙasa ba. Akpabio, wanda ya bayyana haka a lokacin taron majalisar zartaswa da aka gudanar a Abuja don yi wa tsohon shugaban addu’o’i, ya ce masu sukarsa ma […]
Shugaba Bola Tinubu ya sauya sunan Jami’ar Maiduguri zuwa Muhammadu Buhari, marigayi shugaban Najeriya. Tinubu ya sanar da haka ne a taron majalisar zartaswa da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja. “Kafin mu fara addu’o’i domin karrama Buhari, ina sanar da ku cewa mun sauya sunan Jami’ar Maiduguri zuwa Muhammadu Buhari,” in […]
Babbar kotun Tarayya mai lamba 3 da ke zamanta a Gyadi-gyadi, karkashin mai shari’a Simon Amobeda, ta aike da wani matashi mai suna Ahmad Ilyasu gidan ajiya da gyaran hali bisa zarginsa da laifin batawa Abdulsalam Abdulkareem AA Zaura, suna a kafar sada zumunta ta Facebook. Tunda fari dai kunshin zargin ya ayyana cewa matashin […]
Shugaban Najeriya Bola Tinubu zai jagoranci taron addu’o’i na musamman ga tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari a Abuja, babban birnin ƙasar. Cikin wata sanarwa da ma’aikatar yaɗa labaran ƙasar ta fitar ta ce taron – wanda za a gudanar da misalin ƙarfe biyar na maraice agogon ƙasar – zai samu halartar ministocin gwamnatin ƙasar. Bayan […]
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan kammala addu’ar uku a gidan tsohon shugaban Najeriya, Muhamamdu Buhari da ke Daura, shi da tawagar gwamnatin tarayya za su koma gidan gwamnatin Katsina domin ci gaba da karɓar gaisuwa daga baƙi masu zuwa. Cikin wata hira da BBC, Gwamna Radda ya ce iyalan tsohon shugaban […]
Rahotanni na cewa jami’ar yan sandan Nijeriya dake garin Wudil, a jihar Kano ta fara gudanar bincike kan wasu batagarin mutane da ake zargi da aikewa da mutane sakonnin su bayar da kudi ta yanar gizo-gizo don basu gurbin karatu a jami’ar. Kakakin jami’ar yan sandan Nijeriya dake Wudil, DSP Umar Musa Isah, ne ya […]
Fitaccen ɗan siyasa kuma tsohon gogaggen ɗanjaridar nan na Najeriya, Dele Momodu ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar PDP zuwa sabuwar haɗakar ADC ta an hamayya. Domodu – wanda ya taɓa tsayawa takarar shugaban ƙasar – ya ce ya ɗauki matakin ne saboda yadda wasu da ya kira ”masu yaƙi da dimokraɗiyya” suka hana jam’iyyar numfashi. […]
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, ya mika takardun neman izinin gina tashar jiragen ruwa mafi girma da zurfi a fadin Najeriya a jihar Ogun. Da yake tattaunawa da jaridar Bloomberg ta Birtaniya, attajirin na Afrika ya ce tuni ya aike da bukatar tasa domin fara aiki a gabar ruwa ta Olokola da ke […]
An binne gawar tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a gidansa da ke Daura na jihar Katsina da misalin karfe 5:50 na yamma. A ranar Lahadi, 13 ga watan Yuli ne Muhammadu Buhari ya rasu a birnin Landan na Birtaniya bayan shafe dogon lokaci yana jinya. Muhammadu Buhari ya rasu ne yana da shekara 82 a […]