Mahaifiyar Rarara Ta Shaki Iskar ‘Yanci
An sace mahaifiyar Rarara ne a kauyen Kahutu da ke karamar Hukumar Danja da ke JIhar Katsina a karshen watan Yunin 2024
An sace mahaifiyar Rarara ne a kauyen Kahutu da ke karamar Hukumar Danja da ke JIhar Katsina a karshen watan Yunin 2024
Majalisar Wakilan Najeriya ta buƙaci shugaba Tinubu ya dakatar da aiwatar da yarjejeniyar samao
Wata yarinya ta rasa ranta sakamakon wani haɗari da ya ritsa da ita tare da tare da motar wani hakimin a kan titin Ɗan Gauro dake garin Fari a karamar hukumar Dawakin Kudu a ranar Asabar. Wannan lamarin ya faru ne da misalin karfe 12 na rana bayan da direbar motar hakimin ya bi hannu […]
Rundunar ƴan sandan Najeriya a jihar Jigawa ta ce an samu mummunan rikici tsakanin manoma da makiyaya a ƙaramar hukumar Birnin Kudu. An ce lamarin ya yi sanadin mutuwar mutum biyu da ƙona wasu gidaje uku. ‘Yan sandan sun ce sun kama mutum biyar da hannu a afkuwar rikicin, inda ake ci gaba da gudanar […]
An fara shirye-shiryen kirkiro jiha guda a Najeriya.
Ministan Ilimi, farfesa Tahir Mamman, ya ce gwamnatin tarayya kadai ba za ta iya daukar nauyin ilimi ba a kasar nan. Ministan ya bayyana hakan ne a yayin wani taron karramawa da aka shirya wa Dr. Emeka Offor da matarsa, Adaora Offor wadanda jami’ar Nsukka da jami’ar Nnamdi Azikiwe suka ba wa digirin girmamawa a […]
Mako guda bayan hukumar kula da gidajen yarin Najeriya ta bayyana cewa babu ɓullar cutar kwalara a cibiyoyinta da ke fadin kasar nan, kwamishinan lafiya na jihar Legas ya bayyana cewa an samu mutum 25 da suka kamu da kwalara a gidan yari na Kirkiri da ke jihar. Darakatan yada labarai na ma’aikatar lafiya ta […]
Gwamnatin jihar Borno ta dora alhakin harin kunar bakin wake da aka kai kan masu daurin aure a garin Gwoza kan mayakan Boko Haram. Kwamishinan tsaron cikin gida na jihar Borno, Usman Tar, ya shaida wa manema labarai cewa kungiyar masu tada kayar baya ta Boko Haram ce ta kai harin. Ya ce ‘yan ta’addar […]
‘Yan ta’adda sun jima suna addabar yankuna da dama a jihar Katsina, duk da irin ƙoƙarin da gwamnatoci ke iƙirarin yi.
Gwamnatin Saudiyya ta hana alhazai fita jifar shaidan daga karfe 11 na safe zuwa 4 na yamma saboda tsananin zafi. Sanarwar da aka tura wa hukumomin aikin hajjin kasashen duniya ta ce ma’aikatar ta umarci jami’an tsaro da su dakatar da duk wani alhaji ko hajiya da suka bijire wa wannan umarni. Ana tunanin hukumar […]