Kano: Rundunar ‘yan sanda ta yi karin haske kan harin da aka kai mata
Kano: Rundunar ‘yan sanda ta yi karin haske kan harin da aka kai mata
Kano: Rundunar ‘yan sanda ta yi karin haske kan harin da aka kai mata
Hukumar Kashe Gobara ta gargadi mazauna jihar Kaduna
Gwamnatin tarayya ta ba da tabbacin cewa za ta biya waɗanda ke bin bashin haƙƙoƙinsu da ke cikin shirin nan da aka dakatar na N-Power, da kuma ba a kai ga biyansu ba.
Gwamnan jihar Kano, Engr. Abba Kabir Yusuf, ya bayyana damuwarsa game da watsi da gine-ginen ofisoshin da aka fara ginawa a hukumar ta Hizba da ke Sharaɗa. Wannan na zuwa ne a lokacin da gwamnan ya kai ziyarar aiki hukumar domin ganin irin yadda shirin auren gata da aka fi sani da auren zaurawa ke […]
A zaman da ta gudanar a yau Litinin majalisar dokokin jihar Kano, ta amince da ƙarin kasafin kudin shekarar 2023, wanda hakan ke nuna wani gagarumin cigaba ga ayyukan raya jihar.
Rahoto: Gwamnan Kano ya ƙaddamar da rabon abinci a fadar gwamnati
Rundunar ƴan sandan Jihar nan ta ce ta kama mutane 29 ɗauke da makamai da kayan maye a lokacin bikin Takutaha da aka yi a fadin birnin.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce an samu wasu dake ɗauke da cututtuka a cikin waɗanda ke neman a yi musu auren gata.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta janye ƙarar da ta ɗaukaka kan hukuncin da kotun sauraron ƙararrakin zaben gwamnan Kano ta yanke.
Cibiyar bincike da koyar da harkokin bincike a kan karatu ta buɗe wani katafaren ɗakin karatu domin koyarwa da dawo da al’adar karatu a tsakanin ‘yan Najeriya. Da take bayyana buɗe sabon ɗakin karatun, wanda aka sanyawa sunan “Rebecca Rhodes Reading Room” shugabar cibiyar, Farfesa Talatu Musa Garba, ta bayyana cewa Malama Rebecca wata ‘yar […]