Kano: Rundunar ‘yan sanda ta yi karin haske kan harin da aka kai mata

Rundunar ƴan sandan jihar nan ta yi ƙarin haske akan wani al’amarin da ya faru, a wani ofishinta lokacin da wasu matasa suka kai farmaki da makamai kuma suka yi ta jifa da duwatsu.

Ga bayanin da mai magana da yawun rundunar yan sandan jahar  SP Abdullahi Haruna Kiyawa ya yi wa manema labarai.

SP Abdullahi Kiyawa ya ƙara jaddada cewa ba za a saurara wa duk wanda ya fito, domin tayar da hankulan jama’ar Kano ba,  ko yin ta’ammali da kayan maye,  ko aikata fashi da makami ko yin kwace,  ko kuma fadan daba.

Post masu alaƙa

Jigawa Za Ta Bai Wa Alhazai Abinci Sau Uku a Rana a Hajjin 2026

Namadi Ya Kaddamar da Shirin Fadada Ilimi yayin da SLU ta Yaye Dalibai Sama da 4,000

Hukumar Jin Daɗin Alhazai Ta Jigawa Ta Taya Gwamna Namadi Da Musulmi Murnar Eid-el-Fitr