Al’ummar Kasar Mali Sun Fita Rumfunan Zabe Domin Kada Kuri’ar Raba Gardama
Al’ummar Kasar Mali Sun Fita Rumfunan Zabe Domin Kada Kuri’ar Raba Gardama
Al’ummar Kasar Mali Sun Fita Rumfunan Zabe Domin Kada Kuri’ar Raba Gardama
Shugaban kwamitin kwashe shara na jihar Kano Amb. Alhaji Ahmadu Haruna Zago ya bayyana cewa nan da kwanaki biyu masu zuwa kwamitinsa zai kammala aikinsa, wanda a yanzu aikin nasu na kwashe sharar yana matakin karshe.
Hukumar tsaro ta DSS a Nijeriya ta ce ta bankado shirin da wasu ke yi don bata sunanta da na gwamnatin Shugaba Bola Tinubu sakamakon tsare Godwin Emefiele, shugaban babban bankin kasar da aka dakatar daga aiki.
Ministan harkokin wajen Saudiyya Faisal Bin Farhan, ya isa Tehran tare da tattaunawa da shugaban Iran da kuma Ministan harkokin waje Ebrahim Raisi da Hossein Amir Abdolliah.
Sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken na ci gaba da ziyararsa ta kwana biyu a Beijing babban birnin China.
Wannan ziyara ita ce ta farko da waji babban jami’in diflomasiyya daga Amurka ya kai China cikin kimanin shekara biyar.
Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar III ya umarci Musulmai a faɗin Najeriya da su fara duban watan Zul-Hijja na shekrar 1444 ta hijira daga yau Lahadi.
A wata sanarwa da jami’ar ta fitar, ta ce sakamakon taron gaggawa karo na 523 da majalisar ta gudanar a jiya Juma’a 16 ga watan Yuni 2023,
Jagoran tsagerun Neja Delta, Asari Dokubo ya shawarci Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu kan kada ya kuskura ya saki jagoran kungiyar ’yan aware ta Biyafara (IPOB), Nnamdi Kanu.
Tsohon shugaban Najeriya Goodluck Jonathan ya musanta iƙirarin da Femi Kuti ya yi a kansa, wanda ya ce Hukumar EFCC mai yaƙi da yi wa arziƙin ƙasa ta’annati ta gayyace shi kan zargin sha’anin kuɗi bayan wa’adinsa ya ƙare a matsayin mataimakin gwamnan Jihar Bayelsa.
Wani ɗan majalisa mai suna Madami Garba Madami, mai wakiltar mazaɓar Chikun dake jihar Kaduna a ƙarƙashin jam’iyyar PDP ya rasu bayan kwanaki uku da rantsar da su a majalisar jiha karo ta goma.