Ribas: An Cafke Ɗan Sandan da Ya Zabga Wa Wani Mai Mota Mari
Rundunar ‘yan sandan Nijeriya ta tabbatar da kama wani sanda da aka gani a bidiyo yana cin zarafin wani mai mota.
Rundunar ‘yan sandan Nijeriya ta tabbatar da kama wani sanda da aka gani a bidiyo yana cin zarafin wani mai mota.
Wasu ‘yan ƙungiyar sa-kai ta ƙasa a jihar Nassarawa sun yi nasarar kama mutane shida da ake zargi masu garkuwa da mutane ne a maɓoyarsu.
Majalisar Dokoki Ta Jihar Kano ta Tabbatar da Ƙuduri Kafa Masarautu ta shekarar 2019 da aka yi wa kwaskwarima a matsayin doka a yayin zaman da majalisar a ƙarƙashin jag
Hukumomi a Jamhuriyar Nijar sun bayyana damuwarsu kan ƙaruwar fasa-ƙwaurin miyagun ƙwayoyi a tsakanin iyakokin ƙasarta da Najeriya da kuma Jamhuriyar Benin.
A karshe ‘yan bindigan da suka yi garkuwa da mutane 85 a ƙauyen Wanzamai da ke cikin ƙaramar hukumar Tsafe a jihar Zamfara sun amince su karɓi Naira 20,000 kan duk mutum ɗaya.
Gwamnatin Yobe ta ware Naira miliyan 103 domin ciyar da marasa galihu da kuma kula da malamai masu wa’azi a lokacin azumin watan Ramadan na bana a jihar.
Kasar Burtaniya ta sanya Najeriya cikin jerin ƙasashen da bai kamata a rika ɗaukar ma’aikatan kiwon lafiya da walwalar jama’a aiki ba.
Jami’an Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa NDLEA sun cafke wani matashi mai shekaru 34 ɗan asalin Suriname dake ƙasar Amurka mai suna Dadda Lorenzo Harvy Alberto
A cikin wani saƙon taya murna na bukin Easter da Sarkin Musulmi ya aika wa shugaban Ƙungiyar Kiristocin Najeriya, Daniel Okoh,
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya bayyana alhininsa game da rasuwar Hajiya Rabi Dantata, matar hamshakin dan kasuwa, mai taimakon jama’a a nan Jihar Kano, Alhaji Aminu Dantata.