Labarai

Kungiyar ci gaban Haɗejia (HSDPG) ta yaba wa tsohon shugaban hukumar shigi da fici Muhammad Babandede OFR, OCM.

Ƙungiyar Hadejia Strategic Development Plan Group (HSDPG) mai ƙoƙarin samar wa ƙasar Haɗejia ci gaba mai ɗorewa, ta samu kyakkyawar tarba da liyafar cin abinci ta musamman daga hannun Shugaban Hukumar Shigi da Fici ta Nijeriya, Mai Ritaya, Muhammad Babandede, OFR, OCM, a babban birnin tarayya Abuja, gabanin fara taron tantancewa da tabbatar da Shirin […]

Read more

Za mu gina katanga a iyakokin Najeriya- Ministan tsaro

Ministan tsaron Najeriya, Christopher Musa, ya bayyana cewa yana da niyyar gina katanga a iyakokin Najeriya inda ya ce hakan zai taimaka wajen hana miyagun mutane shiga ƙasar. A hirarsa da BBC, Ministan tsaron ya bayyana cewa rashin tsaro a iyakoki na bai wa ‘yan bindiga damar tsallakawa cikin ƙasar daga ƙasashen da ke maƙwaftaka. […]

Read more