Labarai

Tinubu ya buƙaci sojoji su ci gaba da martaba dimokuraɗiyya

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya buƙaci rundunar sojin Najeriya da su kasance masu ladabi, haɗin kai da kuma martaba dimokuraɗiyya. Ya bayyana sojoji a matsayin ginshiƙin wajen haɗin kan ƙasa da kuma kare dimokuradiyyar Najeriya. Shugaban ya kuma tabbatar da cewa gwamnatinsa za ta ci gaba da tallafa wa sojoji domin tabbatar da zaman […]

Read more

An kashe fiye da ƴan bindiga 200 a jihar Kogi

Hukumomin Najeriya sun ce jami’an tsaro sun kashe fiye da ‘yanbindiga 200 a wani “gaggarumin samamen hadin gwiwa” da aka gudanar a jihar Kogi da ke tsakiyar Najeriya, yayin da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ke ci gaba da ƙoƙarin daƙile matsalar rashin tsaro a ƙasar. ‘Yansanda sun kuma kama wasu da ba a fayyace adadinsu […]

Read more

An daƙile wani harin ’yan bindiga a Gombe

Jami’an tsaro sun samu nasarar daƙile wani harin ’yan bindiga da ake zargi an yi yunƙurin kaiwa garin Guda Lamido, da ke yankin Kashere a ƙaramar hukumar Akko ta Jihar Gombe. Lamarin ya faru ne da misalin ƙarfe huɗu na asubahin ranar Talata, 13 ga Janairu, 2026, bayan da aka samu rahoton cewa wasu ’yan […]

Read more

Gobara ta ƙone ajujuwa da ɗakin taro a GSSS Jalingo

Gobara ta ƙone ajujuwa da ɗakunan ajiya da kuma babban ɗakin taro a Makarantar Sakandaren Kimiyya ta Gwamnati (GSS) da ke Jalingo, a Jihar Taraba. Gobarar ta lalata kusan dukkan ajujuwan makarantar da littattafan karatu, da babban ɗakin jarabawa, lamarin da ya kawo cikas ga harkokin karatu a makarantar. Ana zargin gobarar ta fara ne […]

Read more